Siyasar Najeriya
Hukumar ƴan sanda reshen jihar Benuwai ta kwace iko da babbar sakatariyar APC mai mulki a jihar bisa umarnin Gwamna Alia na hana duk wani taron siyasa.
Gwamnan Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bada umarnin a daina banbanta malaman makaranta a wajen biyan alawus na rage raɗaɗi N35,000 ga ma'aikata.
Shina Peller, tsohon mamban majalisar wakilan tarayya da wasu dubban mambobin Accord Party sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar PDP ranar Alhamis a Oyo.
Adnan Mukhtar Adam Tudunwada ya ce Atiku Abubakar kuma jagoran adawar shi ne mafi karfin ‘yan siyasa daga Arewa a yau, Atiku shi ne wanda gwamnati ke tsoro.
Urum Kalu, ɗaya daga cikin mutum 5 da shugaba Bola Tinubu ya naɗa a CBN ya ƙi karban tayin, ya ce aikin zai ci karo da wanda ya fara a bankin duniya.
Anthony Adefuye ya roƙi yan Najeriya su kara hakuri da gwamnatin Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, inda ya ce sauye-sauyen da ake yi zai haifar da abu mai kyau.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yabawa Tunji Ojo bisa sauyin da ya kawo tun bayan hawa kujerar ministan harkokin cikin gida, ya ce ya share hawayen jama'a.
'Yan majalisar wakilan Najeriya sun yi fatali da wani kudirin doka da aka gabatar na neman a yi wa dokar zaben shugaban kasa da na gwamnoni garambawul.
Gamayyar shugabannin jam’iyyar NNPP sun kai ziyara ga Gwamna Abba Kabir Yusuf inda suka shawarce shi yadda zai gudanar da mulki kamar Sanata Kwankwaso.
Siyasar Najeriya
Samu kari