Siyasar Najeriya
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta tabbatar da nasarar Ahmed Aliyu, ɗan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Sokoto da aka yi a watan Maris.
Duk da umarnin yan sanda na hana gudanar da zanga-zanga a fadin jihar Kano, wasu magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf sun fito gudanar da zanga-zanga.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele, ya bayyana cewa Nyesom Wike zai hana Gwamna Fubara na Rivers sakat.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Osun ya bayyana cewa batun da ya haɗa shi rigima da magabacinsa, Mista Ibikunle Amosun, abu ne ya shafe shi shi kaɗai.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu ya bayyana kudirinsa na tsayawa neman takarar gwamna a jihar a karkashin tutar jam'iyyar PDP a zaben da za a yi a 2024.
Magoya bayan jam'iyyar NNPP mai alamar kayan alatu sun yi tattaki daga gidan Kwankwaso zuwa hedkwatar yan sandan jihar Kano kan hukuncin tsige Abba.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Babatunde Elijah Ayodele ya yi magana kan yiwuwar samun dan kabilar Igbo a matsayin shugaban kasa.
Farfesa Farouq Kperogi ya yi bayanin dalilin da ya sanya Peter Obi da Atiku Abubakar suka kasa yin nasara a kan Shugaba Bola Ahmed Tinubu a kotu.
Kwamitin gudanarwa na APC ta ƙasa NWC karkashin Abdullahi Ganduje ya rantsar da sabon kwamitin rikon kwarya na jihar Ribas wanda zai shafe watanni 6.
Siyasar Najeriya
Samu kari