Siyasar Najeriya
Gwamnoni a Arewacin Najeriya sun bayyana yadda rashin tsaro ke ta'azzara ta dalilin lalacewar tituna da gwamnatin tarayya ta gina a yankunan kasar.
A wata hira da aka yi da shi, Tsohon Gwamnan Jigawa, Alhaji Sule Lamido ya maidawa masu sukarsa martani saboda PDP ta tsaida yaron shi a matsayin ‘dan takaran Gwamna
Babban Malmain addinin Islama ya bayyana matsayarsa game da halin da Najeriya ke ciki, inda yace akwai bukatar hadin kai da mutunta shugabanni a kasar.
Rundunar 'yan sanda ta kama dan takarar gwamna a jam'iyyar NNPP a 2023, Wilfred Bonse kan zargin damfarar wani kamfani naira miliyan 607 a Kuros Riba.
Jam'iyyar NNPP mai kayan alatu ta yi zargin cewa wasu da ake ea laƙabi da yan bindigan da ba a sani ba suna barazanar kai hari babban sakateriyar jam'iyyar ta ƙasa.
Fasto Mathew Hassan Kukah ya bayyana cewa 'yan Najeriya na damunsa don ya tsaya neman takarar shugaban kasa inda su ka ce har kudin fom za su biya.
Ministan Abuja kuma tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yi karin haske kan dambarwan siyasar da ta ƙi ci ta ƙi cinyewa tsakaninsa da Gwamna Fubara.
Masu ruwa da tsakin jam'iyyar APC na jihar Ondo sun bayyana cewa bai kamata a zuba ido a bar tattalin arzikim jihar na ja baya ba saboda rashin kataɓus ɗin gwamna.
Ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki gwamnan jihar Rivers Siminalayi Fubara, kan butulcin da ya yi masa bayan ya hau kan mulkin jihar Rivers.
Siyasar Najeriya
Samu kari