Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP, Adewole Adebayo, ya yi nuni da cewa 'yan Najeriya za su ci gaba da ji a jika kan manufofin Shugaba Tinubu.
Mambobi 7 daga cikin 24 na majalisar dokokin jihar Zamfara sun dakatar da ƴan majalisa 16 da suka dakatar da kakakin majalisar, Bilyaminu Moriki.
Binciken gano gaskiya da aka gudanar ya nuna cewa shafin boge ne ke amfani da sunan tsohon shugaban mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida don kira ga juyin mulki.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Ogun a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Segun Showunmi, ya yi magana kan yiwuwar yin hadakar jam'iyyun adawa a 2027.
Daya daga cikin 'yan takarar zaben fidda gwanin gwamna na jam'oyyar APC a jihar Edo, Honorabul Dennis Idahosa ya dira a hedikwatar jam'iyyar ta kasa.
Tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban kasa a 2023, Peter Obi, ya musanta raɗe-raɗin cewa yana shirin barin jam'iyyar LP sabods rikicin da ya ɓarke.
Mai neman kujerar shugaban PDP na ƙasa, Dakta Segun ya bayyana cewa sheksrun Atiku Abubakar ba zasu hana shi neman takara a babban zaben 2024 ba.
Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya bayyana kudirinsa na tsayawa takarar gwamna a zaben jihar Edo da za a yi a watan Nuwamba, 2024, ya ce ba wanda zai so mulkin shekara 1.
Manyan jam'iyyun siyasa a jihar Edo sun tsayar da 'yan takarar da za su fafata a zaben gwamnan jihar Edo, wanda zai gudana a watan Oktoban shekarar 2024.
Siyasar Najeriya
Samu kari