Shugaban Sojojin Najeriya
Gwamnonin jihohin Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, takwaransa na jihar Kebbi, Abubakar Atiku Bagudu, shugabannin addini da sarakunan gargajiya na daga cikin tawagar da suka karbi shugaban kasa a bayan saukar sa. Kazalika shugaba Buh
Wadanda ake tuhumar; Babagana Mustapha; direban adaidaita sahu, da abokansa guda biyar; Isa Hassan, Kari Kambo, Bulu Umar, Alhaji Mustapha, da Isma'il Babagana, sun zargi kuku, Mickey Dauwo; dan asalin kasar Kotono, da sacewa Must
A hanyarsu ta zuwa Kampanin Doka ne suka tarar da jami’an Sojojin Najeriya, tare da wasu matasan garin Dokan inda suka yi artabu da yan bindigan, tare da karkashesu da dama kamar kiyashi, yayin da sauran suka tsere da raunuka daba
Idris ya kafa kwamitin ko ta kwana karkashin ACP Mohammed Dankwara da zai tabbatar da dukkan jami'an 'yan sanda dake fadin kasar nan sun yi biyayya ga dokar yayin da ya bukaci kwamishinonin jihohi su kafa nasu kwamitocin. Sifeton
A wata sanarwa da hukumar ta fitar yau, Lahadi, a Abuja, dauke da sa hannun Mista Tony Opuiyo, ta ce rahotannin sirri da hukumar ta samu sun tabbatar da cewar Abbey ya yi safarar wasu bindigu daga Konduga tab jihar Borno zuwa jiha
A ranar 19 ga watan Fabrairu ne mayakan kungiyar Boko Haram su ka wani harin bazata makarantar sakandiren 'yan mata dake Dapchi a jihar Yobe tare da yin awon gaba da 'yan mata 110. Dan-Ali ya bayar da tabbacin cewar 'yan matan zas
Kasar Jamus ta yiwa rundunar sojin Najeriya na ruwa kyautar jiragen yakin ruwa guda biyar, dan yakar ‘yan ta’adan da suka addabi yankin gabashin Arewa na tsakiya da kuma Tafkin Chad da kuma yakar masu satar mai a Neja Delta.
Mun samu labari daga Jaridar Vanguard cewa Sufetan ‘Yan Sanda yayi gum da bakin sa bayan Shugaba Buhari ya casa sa Sufetan ‘Yan sandan yayi gum ne bai cewa ‘Yan jaridar da ke fadar Shugaban kasar komai ba ya fice abin sa.
A cikin wata rahoto na musamman zuwa NAIJ.com, an bayar da rahoton cewa rashin abinci mai kyau yana sa wasu rashin lafiya bayan sun ci wannan abincin.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari