Shugaban Sojojin Najeriya
A ranar Talata 3 ga watan Janairun 2019 ne za ta kaddamar da atisayen 'Operation Python Dance III' a jihar Kebbi da ke Arewa maso yammacin Najeriya a cewar shugaban hafsin sojojin Najeriya, Laftanat Janar Tukur Buratai. A yayin da
Harin Boko Haram ya sa Mutane fiye da 10, 000 sun tsere daga Baga da kewaye zuwa Monguno da Maiduguri da kuma Yobe. Yanzu haka dai akwai mutane fiye da 250, 000 a garin Monguno inda mafi yawan su, ‘yan gudun hijira ne.
A yakin da ake yi da Boko Haram, Rundunar Sojin Najeriya su na kokarin karbo Garuruwan Borno. Rudunar Sojoji sun yi damarar yi wa Boko Haram zuwan farat daya a Yankin Borno inda ake cigaba da kai hare-hare kwanan nan.
A daren jiya, Juma'a, ne aka yi jana'izar marigayi AVM Hamza Abdullahi a mahaifar sa, garin Hadejia, dake jihar Jigwa. Manyan 'yan siyasa, shugabannni masu ci da tsofi, malamai da sarakuna sun halarci jana'izar da aka yi a daren
Hukumar Sojin Saman Najeriya (NAF) ta sanar da cewa matukan jirginta biyu da wasu sojoji uku ne suka rasu sakamakon hatsarin jirgi mai saukan angulu yayi a daren Laraba yayin yaki da Boko Haram. Jirgin mai saukan angulu kirar Mi-3
Kakakin hukumar 'yan sandan na jihar Kaduna, Yakubu Sabo ya tabbatar da afkuwar harin na Katura inda ya ce an kashe mutane hudu yayin da wasu uku kuma sun samu rauni. "A jiya Lahadi misalin karfe 2.45 na dare wasu 'yan bindiga da
ISSA, kungiyar kasa da kasa mai zaman kanta dake bincike da nazari a kan harkokin tsaro, ta ce an kashe manyan sojojin biyu ne domin boye wani salon cin hanci da rashawa dake faruwa a shugabancin rundunar soji ta Najeriya. A rahot
Mun ji labari cewa Dakarun Sojojin Najeriya sun yi sabon shugaba bayan hare-haren Boko Haram. Sojojin Najeriya sun dauki babban mataki bayan Baga ta koma hannun ‘Yan ta’adda na nada wani sabon jagora wajen yakin.
Kungiyar ta'addanci na kasa da kasa, Islamic States West African Province (ISWAP-ISIS) tana shirin korar Boko Haram daga cikin ta domin ta gaza kafa daular musulunci a yankin arewa maso gabashin Najeriya kamar yadda wata rahoton t
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari