Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii

An yiwa dan kasar China nadin sarauta a jihar Kano
An yiwa dan kasar China nadin sarauta a jihar Kano
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Sarkin Kanon ya ce ya ba shi sarautar ne saboda irin kokarin da ya ke da shi na habbaka harkar kasuwancin aa jihar Kano, kuma yana fatan nadin sarautar zai kara bashi karfin gwiwar cigaba da gudanar da kasuwanci...