Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Majalisar dokokin jihar Kano karkashin jagorancin kakakin majalisar Rt. Hon Alhassan Rurum ta amince da kafa sababbin masarautu guda hudu a fadin jihar Kano. "Ba a samu wadanda suka nuna rashin amincewar su ba a dakin majalisar...
Masanin ya yi wannan jawabin ne yayin mayar da martani a kan ikirarin da aka ce gwamnatin jihar za tayi na rage karfin mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ta hanyar kirkirar wasu masaurautu hudu a Karaye, Bichi, Rano da Ga
Idan za’a tuna Legit.ng ta ruwaito wani mutumi mai suna Salisu Ibrahim ya aiko ma majalisar bukatar kirkirar sabbin masarautu guda hudu a jahar Kano, Bichi, Rano, Karaye da Gaya, musamman duba da cewa dokar Soji ce ta samar da mas
A ranar Lahadi, 5 ga watan Mayu, ne gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya biya miliyan N30 a matsayin kudin sadakin zawarawa 1500 da suka fito daga kananan hukumomi 44 da gwamnatin jihar Kano ta aurar da su. Da yake
Mun ji cewa an kashe wasu ‘Yan bindiga a bakin fadar Sarkin Birnin Magaji a Jihar Zamfara. Jama’a sun shiga har fadar Sarkin Garin ne inda su ka kama ‘Yan bindiga 7, kuma su ka kashe su a nan take.
A cikin sanarwar, masarautar ta tabbatar wa Sadiq Mahuta, tsohon alkalin alkalai na jihar Katsina, nadinsa a matsayin sabon galadiman Katsina kuma hakimin Malumfashi. Nadin Sadiq Mahuta ya biyo bayan mutuwar marigayi mai Shari'a
Gwamnan Kano ya gwangwanje wasu ma'aikata da manyan filaye a Kano, kuma cikin wadanda suka dace har daNasir Zango, wanda aka ba takardar mallakar fili a Bandirawo. Don haka Nasir Zango yace zai kyautar da filin.
Sarkin Kanon ya ce ya ba shi sarautar ne saboda irin kokarin da ya ke da shi na habbaka harkar kasuwancin aa jihar Kano, kuma yana fatan nadin sarautar zai kara bashi karfin gwiwar cigaba da gudanar da kasuwanci...
Hukumar kashe gobara a jihar Kano ta ce a kalla shaguna 35 suka kone sakamakon wata gobara da tashi a 'Yan nama da ke cikin kasuwar Kurmi. Alhaji Saidu Mohammed, kakakin hukumar, ne ya tabbatar da faruwar hakan yayin da yake magan
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari