Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Shugaban majalisar sarakunan gargajiyan jahar Kano, Sarki Muhammadu Sunusi II ya kai ma gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ziyara kwanaki kadan bayan kotun koli ta tabbatar masa da kujerarsa ta gwamnan jahar Kano.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma sanata mai ci, Ibrahim Shekarau ya yi martani a kan rikicin da ke tsakanin masarauta da gwamnatin jihar Kano. Ya ce yana iya bakin kokarinsa ta karkashin kasa don ganin an samu jituwa tsakanin su.
Shugaban majalisar sarakunan gargajiyan jahar Kano, Sarki Muhammadu Sunusi II ya kai ma gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ziyara kwanaki kadan bayan kotun koli ta tabbatar masa da kujerarsa ta gwamnan jahar Kano.
Lauyan dake kare wadanda kara kuma babban lauyan gwamnatin jihar Kano, Ibrahim Mukhtar, ya fada wa kotun cewa akwai bukatar karin lokaci kafin a fara sauraron karar saboda wasu daga cikin wadanda ake kara basu samu sanarwa ba sai
Hukumar yaki da cin hanci ta Kano a karkashin shugabancin Muhyi Magaji Rimin Gado ta dade tana binciken fadar sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, a kan zargin tafka badakala da almubazzaranci da kudaden fadar. Sai dai, wasu da dama
Mai martaba Sarki Kano, Muhammadu Sanusi II ya amince cewa jahilci ne ke assasa wutar gaba da rashin zaman lafiya da ke tsakanin Kirista da Muslmai a kasar nan. A yayin bude taron zauren tattaunawa don zaman lafiyar addinai, Sarki
Mai martaba sarkin Kano, Muhammadu Sanusi Lamido II, ya bayyana cewa ba komai ke haddasa rikice-rikicen addini tsakanin Musulmi da Kirista ba a Najeriya illa rashin ilimi wato jahilci.
Sultan ya koka game da yadda zaben 2019 ya raba kan Jama’a a Jihar Sokoto. Sarkin Musulmin ya ce b a taba samun sabanin da aka samu kamar na zaben bara ba.
Idan za’a tuna a shekarar 2017 shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kwashe sama da kwanaki 100 yana jinya a birnin Landan na kasar Birtaniya bisa wani ciwo da yayi fama da shi, wanda har yanzu ba’a bayyana ma yan Najeriya ciwon ba.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari