Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Ba kankanin abin farinciki ba ne a wurinmu cewar ma'aikanmu da su ka kamu da cutar korona a kwanakin baya sun warke. Sakamakon gwajin da aka aiko min ya nuna ce
Yanzu nan mu ke jin cewa Gwamnatin Tarayya ta bayyana ranakun hutun karamar Sallar bana. Mista Ogbeni Rauf Aregbesola, ya yi jawabi a madadin shugaban kasa.
Da aka tuntubi shugaban kungiyar kwadago reshen jihar Kano, Kabiru Ado Minjibir, ya ce kungiyarsu ba ta da masaniya a kan yanke albashin ma'aikatan. Ya kara da
A cewar kwamitin Malaman, matakin da Ganduje ya dauka zai haifar da hauhawar wadanda za su kamu da kwayar cutar korona da ke cigaba da yaduwa a jihar, musamman
Hakan na kunshe ne a cikin wani jawabi da babban mai taimakawa Ganduje a bangaren yada labarai, Abubakar Aminu, ya fitar ranar Lahadi. A cikin jawabin, an rawai
Gwamnatin tarayya (FG) ta bayar da tallafin manyan motocin kayan abinci fiye da 120 ga gwamnatin jihar Kano domin rabawa talakawa. Tallafin na daga cikin kokari
A cikin karin mutane 176 da hukumar NCDC ta sanar da cewa sun sake kamuwa da cutar korona a ranar Asabar, ba a samu wanda ya kamu da cutar a Kano ba ranar Asaba
Mai Martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero tare da Sarakunan Bichi, Rano, Karaye da Gaya sun yi ganawa ta musamman da Gwamnan Kano a cikin farkon makon nan.
Mai Martaba Sarki Muhammad Sanusi II ya mika ta’aziyyar Marigayi Alhaji Yusuf Bayero (Dan Iyan Kano). Ya yi addu’a Allah ya yafe masa, ya kuma bi masa hakkinsa.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari