Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya magantu kan musababbin da ya sanya mummunar dabi'a ta cin hanci da rashawa ta ke ci gaba da tsananta a Najeriya.
Ana zargin masarautar Kano da tsumbulawa cikin tarka-tarkar siyasa bayan Sarkin Kano Aminu Ado ya sake naɗa waɗanda Ado Bayero da Sarki Sunusi II suka tuɓe.
Furucin hakan ya fito daga bakin tsohon Sarkin Muhammadu Sanusi na II a wata hira da aka yi da shi a manhajar sadarwar zamani ta Zoom ta hanyar yanar gizo.
A jiya Gwamna Abdullahi Ganduje ya yi magana a kan tsige Muhammadu Sanusi II, ya ce gyare-gyaren da aka kawo ya jawo tsohon Sarki Sanusi II ya rasa rawaninsa.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya ba wa hukumar sauraron koke da yaki da rashawa ta jihar Kano da ta ci gaba da bincike a kan tubabben sarkin Kano.
Kazalika, gwamna Ganduje ya ce ya zama wajibi kasuwanni da sauran wuraren taron jama'a su cigaba da daukan matakan kiyayewa domin ganin cewa an hana annobar kor
Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi ya daukaka kara bayan kotun Kano ta yi watsi da karar da ya shigar kan bincikensa da hukumar yaki da rashawa ke yi a jihar.
Tun a shekarar 2017 gwamnatin Kano ta fara binciken masarautar Kano a karkashin Sansui II da laifin tafka badaka. Majalisar jihar Kano ce ta shiga maganar har
Wata babbar kotun tarayya da ke Kano a ranar Litinin ta kori karar da tsohon Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, wacce ke bukatar dakatar da bincikar zargin wata.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari