Sabon Farashin Man Fetur
A jiya ne Atiku Abubakar ya kalubalanci Gwamnatin Buhari game da tashin farashin mai. Atiku Abubakar ya ce ya aka yi fetur ke araha a waje ban da Najeriya.
Saidu, wanda babban manaja a PPRA, Victor Shidok, ya wakilta, ya ce PPRA za ta cigaba da sa-ido a kan farashin da 'yan kasuwa ke sayar da litar mai domin tabbat
Mun bankado wani tsohon bidiyon Isa Pantami ya na kokawa da PDP lokacin da ta kara kudin man fetur, ya ce farashin ya yi wa Talaka nauyi. amma yau ya yi gum.
Wasu ‘Yan kasuwa sun yabawa Gwamnatin Buhari kan janye tallafin fetur da ta yi. Wannan ra’ayin, ya zo daidai da na tsohon Sarkin Kano kuma tsohon Gwmanan CBN.
Malam Muhammadu Sanusi II ya na tare da Gwamnati kan cire tallafin. Tsohon Sarkin Kano ya ce Buhari ya yi daidai da ya cire tallafi, inda ya mai ya dawo N160.`
Muhmmadu Sannusi II, tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), ya ce Naira za ta cigaba da rasa daraja matukar 'yan Najeriya basu rage kwadayinsu na son yin
Zanga-zanga ta barke da sanyin safiya a sanadiyyar karin farashin fetur da lantarki. Masana sun ce ya zama dole fetur ya kara kudi tun da danyen mai ya tashi.
Gwaman Ogun ya yi magana game da karin kudin man fetur da aka yi. Dapo Abidoun ya na goyon bayan maida farashin litar fetur N162, ya ce kasuwa ce ta canza.
‘Yan Najeriya su sa tsammanin ganin karin farashin litar fetur. ‘Yan kasuwa sun gargadi mutanen Najeriya su kara shiryawa karin kudi nan gaba kadan a bana.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari