Sabon Farashin Man Fetur
Za a ji Gwamnatin Buhari Ta Fadi Dalilin Ba Tsohon Tsageran Neja-Delta Kwangilar Tsaron Mai. Najeriya ta warewa tubabban tsagera N48bn domin ya tsare butun mai.
Kamfanin Man Fetur Na Najeriya, NNPC, ta zargi jami'an gwamnati, malaman addini, hukumomin tsaro da ma wasu ma'aikatanta da hannu wurin satar danyen mai a kasar
Shugaban kamfanin NNPP, Malam Mele Kyari, ya ce Najeriya za ta dena siyo man fetur daga kasashen waje lokacin da matatar Dangote ta fara aiki zuwa tsakiyar she
Ministan kwadago da samar da ayyuka kuma shugaban kungiyar yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa na APC, Festus Keyamo, ya bada dalilin da yasa Shugaba Mu
Kamfanin Man Fetur na Najeriya na (NNPC) ya ba da bahasin dalilin da ya sa har yanzu bai tura ko kobo daga kudaden cinikin mai tun farkon 2022 zuwa yanzu ba.
A cewar rahoton da jaridar Vanguard ta fitar, an ce gwamnatin Najeriya ta yi hasashen kashe akalla Naira tiriliyan 4 a shekarar ta 2022 na tallafin mai kadai.
A kowace rana ana kashe N18bn wajen biyan tallafin fetur. Tallafin man fetur shi ne bambancin kudin da ake tsakanin asalin farashin fetur da farashin gidan mai.
Za a ji Ministan, harkokin wutar lantarki ya koka game da yadda karfin wuta yake kara sauka kasa a Najeriya. Daga 5000mw, abin da ake da shi ya koma 4100mw.
‘Dan takaran shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party yace ba zai cigaba da tallafin man fetur ba. Idan aka janye tallafi, sai an rika sayen fetur a kan N400.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari