Sabon Farashin Man Fetur
ungiyar Masu Sufurin Man Fetur (ADITOP) da Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya (IPMAN) sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya domin tabbatar da samar da mai
Shugaba Muhammadu Buhari ya bawa yan Najeriya hakuri bisa daukewar wutar lantarki a kasa baki daya da kuma karancin man fetur da ya jefa yan kasar cikin wahalha
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa Najeriya a 2021 ta samu sama da Naira tiriliyan 14.4 na kudin danyen mai daga kasashe daban-daban na duniya.
Yayin da Najeriya ke ci gaba da fuskantar tsadar man fetur, ministan Buhari ya fito ya yi bayani, ya ce a yanzu haka Najeriya na man da zai ishi kowa na tsawon
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya ce Kamfanin Man Fetur na NNPC ta hannun wata kamfani mai neman man fetur ya gano danyen man fetur fiye da ganga b
Wata kungiya mai yaki da rashawa da wayar da kan al'umma 'The Citizens Awareness Against Corruption and Social Vices Initiative' ta bawa shugaban NNPC, Mele Kya
Gwamnatin Najeriya na iya shiga taskun karin kudin tallafin mai a daidai lokacin da farashin danyen mai ya tashi a kasuwar duniya. Farashi ya kai dala 112.7.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta yi gargadi ga Buhari kan tafiyar da kujerar ministan man fetur, inda suka ce sam shugaban bai cancanci rike kujerar ba da shi da karam
Babban manajan darektan hukumar NNPC, Mele Kyari ya ce rarraba man fetur zai tabbata cikin makwanni kadan masu zuwa, Vanguard ta ruwaito. Manajan ya ce zuwa kar
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari