Sabon Farashin Man Fetur
Kamfanin man feturin Najeriya (NNPC) ta bukaci kudi N3 trillion daga wajen gwamnatin tarayya matsayin kudin tallafin man fetur na 2022 tun da an fasa kara faras
Najeriya zata ciyo basussukan kudi sakamakon dakatad da shirin kara farashin man fetur ta hanyar cire tallafin mai, fadar shugaban kasa ta bayyana ranar Laraba.
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin cire tallafin man fetur har sai baba ta gani. Zainab Ahmed, ministar kudi, tsari da kasafi ta tabbatar da hakan a Abuja.
Mutanen garin Saki da ke kan iyakar Najeriya da Jamhuriyar Benin sun yi barazanar yin zanga-zanga saboda rashin man fetur a gari da suka yi ikirarin ana karkata
Mazauna wani yanki a jihar Oyo sun koka kan yadda farashin man fetur ya zama musu damuwa, suka bayyana cewa, lokaci ya yi da ya kamata su shiga zanga-zanga.
An kama barayin man fetur su tara da jiragen ruwansu dauke da danyen man fetur da kudinsa ya kai Naira miliyan 200 a shekarar 2015 amma za a sake su bayan kowan
Abuja - Tsohon Shugaban kasan mulkin Soja, Janar AbdulSalami Abubakar, ya yi gargadi game da shirin kara farashin litan man fetur da gwamnatin tarayya ke shirin
Majalisar tattalin arzikin Najeriya NEC, a ranar Alhamis ta bayyana cewa za ta yanke shawara kan lamarin cire tallafin mai a watan Yuni, lokacin da kudin da aka
'Yan Najeriya sun shaida samun kansu cikin tsadar rayuwa a 2021. Rahoto ya bayyana yadda kowane wata ya dauki kaso na hauhawar farashin kayayyaki a kasar nan.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari