Jihar Rivers
A kokarin da yake na ganin ya kare kanshi daga zargin da gwamnan jihar Rivers yake yi masa na cewa ya tura a kasheshi, sannan kuma yana da hannu a badakalar man fetur na jihar, Janar Jamil Sarham ya bayyana cewa zargin gwamnan...
Dalibar da aka bayyana sunanta da Hikmat Gbadamosi an samu gawarta a kwance a cikin dakinta, a cewar kawarta, marigayiyar ta na fama da matsalar rashin lafiya tun lokacin da aka haifeta, kuma matsalar rashin lafiyar ce ta saka...
Za ku ji wanene Nyesom Ezenwo Wike wanda ya zama gwamnan Jihar Ribas na 6 a tarihi ya dare kan mulki ne yana da shekaru 47 da haihuwa a Duniya. Ya kuma yi karatu ne a Jami’ar Rivers State University of Science and Technology.
Majiyar LEGIT.com ta ruwaito yan bindigan sun kai harin ne da yammacin Laraba 24 ga watan Oktoba, a yayin da mutanen da aka sace suke kan hanyar dawowa daga wani gari dake makwabtaka dasu masu suna Idama, inda suka je balaguro.
Lauyan ya shaida ma kotun cewa a shekarar 1999/2000 Wike ya nemi mukamin shugaban karamar hukumar Obia/Akpor, a lokacin bai wuce shekaru 35 ba, wanda shine karancin shekarun tsayawa takarar ciyaman a wannan lokaci.
Garkuwa da mutane: An sace ma'aikatan mai 14 a jihar Ribas
Rahotannin da ke zo mana a nan NAIJ.com na nuni da cewa wasu daga cikin mahunkunta da kuma yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Rivers United
Jihar Rivers
Samu kari