Jam'iyyar PDP
Mafi yawan gwamnoni na korafi kan yadda suke samun jiharsu bayan tsohuwar gwamnati ta sauka, Gwamnan Abia ya magantu kan yadda ya samu tashi jihar.
Tun bayan hawan Shugaba Bola Tinubu a watan Mayun 2023, aka samu wasu manyan 'yan siyasa da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulki a kasar.
Bayan kulle masallaci na tsawon shekaru biyar, malaman Musulunci a Inisa da ke jihar Osun sun shawarci Gwamna Ademola Adeleke kan shiga lamarin zaban limami.
Shina Peller, tsohon mamban majalisar wakilan tarayya da wasu dubban mambobin Accord Party sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar PDP ranar Alhamis a Oyo.
Jam'iyyar APC ta yi barazanar maka kakakin Majalisar jihar Plateau, Hon. Gabriel Dewan kan kin rantsar da mambobinta 15 da ya ki rantsarwa a Majalisar.
Adnan Mukhtar Adam Tudunwada ya ce Atiku Abubakar kuma jagoran adawar shi ne mafi karfin ‘yan siyasa daga Arewa a yau, Atiku shi ne wanda gwamnati ke tsoro.
Gwamnan jihar Bayelsa Douye Diri ya shirya tafiya da ƴan dawa a gwamnatinsa. Gwamnan ya yi nuni da cewa 'yan jam'iyyun adawa za su samu mukamai a karkashinsa.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu ya sake tayar da tarzoma a ofishin mukaddashin jam'iyyar PDP na kasa da ke Abuja, ya bukaci a ba shi takardar cin zaben.
Tsohon jigo a jam'iyyar PDP, Deji Adeyanju, ya nuna takaicinsa kan matakin da kungiyar kwadago ta kasa ta dauka na dakatar da zanga-zangar da fara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari