Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar PDP reshen jihar Ogun ta taya gwamnan jihar Dapo Abiodun na jam'iyyar APC, murnar nasarar da ya samu a Kotun Koli kan zaben gwamnan jihar.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya yabi abokin hamayyarsa na jam'iyyar PDP, Isah Ashiru Kudan, bayan Kotun Koli ta tabbatar da nasararsa a zaben gwamnan jihar.
Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya shawarci dan takarar gwamnan PDP na jihar, David Ombugadu, da ya jira lokacinsa domin ya zama gwamnan jihar.
Kotun Koli ta tabbatar da nasarar Gwamna Nasir Idris a matsayin gwamnan jihar Kebbi inda ta yi watsi da korafe-korafen dan takarar jam'iyyar PDP.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi hukuncin karshe kan takaddamar shari'ar zaben gwamnan jihar Gombe inda ta tabbatar da nasarar Gwamna Inuwa Yahaya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi martani kan zanga-zangar da masu adawa ke yi bayan nasarar da ya samu a Kotun Koli. Ya ce ba za ta sauya hukuncin ba.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Tarayya, Abuja ta yi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Ogun da ake kalubalantar sakamakon zaben jihar a watan Maris.
Mai shari’a Inyang Okoro da Kudirat Kekere-Ekun za su jagoranci hukuncin shari’ar gwamnonin Delta, Ribas, Gombe, Kaduna da Ogun sai Kebbi, Nasarawa, Taraba da Sokoto
Na hannun daman Atiku Abubakar, Segun Showunmi, jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Ogun ya kai wa Muhammadu Buhari, tsohon shugaban Najeriya ziyara.
Jam'iyyar PDP
Samu kari