Rikicin PDP
Atiku Abubakar ya yi alkawarin kawo sauyi a cikin watanni shidansa na farko a ofis. ‘Dan takaran na jam’iyyar PDP zai kawo dokar da za ta canza fasalin kasa.
Yayin da zabe ya karaso, an ji labari a Kudancin Najeriya cewa su Hon. Victor Umukoro sun gaji da yadda ake tafiya a PDP, sun ce za su batawa Jam’iyyar lissafi
Kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa ta bayyanawa gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, cewa ta bankado tuni cewa dan takaran APC Bola AHmed Tinubu yake yi.
Gwamnan PDP, Nyesom Wike ya sake jawo cece-kuce yayin da ya hana Atiku filin wasa domin gudanar da taron gangamin PDP da aka tsara yi a jihar a watan nann.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai taba cewa zai kira taro ko ya hito gaban kamara ya faɗi wanda zai marawa baya a zaben shugaban kasa ba.
Gwamnan jihar Ribas kuma jagoran gwamnonin G-5, Nyesom Wike, ya ce masu katunan zabe a jiharsa zasu hukunta shugabancin PDP na ƙasa a babban zabe mai zuwa.
Aliyu Sabi Abdullahi ya nuna babu wani rashin jituwa tsakanin Bola Ahmed Tinubu da Shugaban kasa, za a ji babu sabanin da aka samu tsakanin shi da Shugaban kasa
Geamnan jihar Ribas kuma jagoran gwamnonin G5, Nyesom Wike, ya bayyana cewa Ayu ya ɗebo ruwan dafa kansa tunda har ya umarci lauyoyin PDP su janye a Ribas.
Tsohon gwamnan jihar Enugu kuma sanata mai ci, Chimaroke Nnamani, ya bayyana cewa jam'iyyar PDP ta nuna rashin adalci a fili kuma ta saba kundin dokokinta.
Rikicin PDP
Samu kari