Rikicin PDP
Yayin da guguwar siyasa da sauya sheka ke kara tashi a faɗin Najeriya, a jihar Ondo, tsohon shugaban matasan PDP na kasa tare da wasu jiga-jigai sun koma APC
Bayan ficewarsa daga jam'iyyar APC a shekarar 2020 biyo bayan rashin ba shi tikitin takara, Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki, yace ba zai taba komawa APC ba.
Wata babbar kotu a Abuja, ta sanar da ranan da za ta saurari karar da PDP ta shigar domin nuna adawar sauya shekar gwamnan jihar Zamfara daga PDP zuwa APC.
Yayin da guguwar ficewa daga jam'iyyar adawa ta PDP take ƙara ƙarfafa a yanzun, wani jigon APC mai mulki, Muhammad Barde, ya bayyana komawarsa PDP a Gombe.
Jam'iyyar PDP ta nemi kotu a Abuja da ta karbe kujerar gwamna Matawalle da ta mataimakinsa bisa saba dokar jam'iyyar na ficewa daga PDP zuwa jami'iyyar PDP.
Yayin da guguwar sauya sheƙa take ƙara girma a faɗin Najeriya, wani jigon babbar jam'iyyar hamayya PDP a jihar Imo, Mr Lemmy Akakem, ya sauya sheƙa zuwa APC.
Gwamnan Ebonyi, David Umahi, ya yi iƙirarin cewa, akwai sauran takwarorinsa na jam'iyyar PDP da zasu biyo shi zuwa APC a cikin wasu 'yan watanni masu zuwa.
Musayar yawu tsakanin PDP da APC na ƙara yawaita biyo bayan zargin da shugaban PDP na ƙasa yayi cewa, jam'iyya mai mulki na shirin maguɗin zaɓe a shekarar 2023.
A cikin wasu yan watanni da suka gabata, gwamnonin PDP aƙalla guda uku ne suka sauya sheƙa zuwa APC, jigon jam'iyyar ya yi kira ga INEC ta dakatar da lamarin.
Rikicin PDP
Samu kari