Sarkin Kano
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa nan gaba kadan za a kawo karshen rikicin masarautar Kano tsakanin sarakuna Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero.
A labarin nan, za a ji cewa karamar hukumar Kumbotso ta bayyana dakatar da ayyukan wata makarantar islamiyya bayan ta gayyaci Sarki saukar karatun Al-Kur'ani.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya kira Gwamna Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan hukuncin kisa don rage kisan kai a jihar, yana jaddada adalci da tsaro.
Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II, ya koma karatun digiri a Jami'ar Northwest, yana karatu a fannin shari’a, tare da jawo farin ciki tsakanin dalibai.
Jama'a sun fara kira da a taimakawa Malam Bashir Haruna da aka kashe matarsa da 'ya'yansa shida a jihar Kano. Barista Abba Hikima na cikin wadanda suka yi kiran.
A labarin nan, za a ji cewa Sarki Muhammadu Sanusi na II ya samu gurbin karatun karatun lauya a bangaren shari'ar Musulunci a jami'ar Northwest da ke Kano.
Gwamnatin Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta nesanta kanta daga batur tarbar mai martaba Aminu Ado Bayero a filin jirgin Malam Aminu Kano daga tafiya.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, ya nuna matuƙar alhini kan rasuwar ‘yan majalisar Kano guda biyu da suka rasu bayan gajeriyar jinya a wannan mako.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi ta'aziyyar rasuwar 'yan majalisar Kano biyu a rana daya. Sarki Aliyu Daneji da Hon. Aminu Sa’adu Ungoggo sun rasu a Kano.
Sarkin Kano
Samu kari