Nyesom Wike
Da yake ganawa da manema labarai a kan titin Biambo dake kusa da kwanar tsohuwar kasuwar Mami, wurin da aka ce an rushe masallacin, Wike ya ce babu wani ginin Masallaci a wurin, a saboda haka ba a rushe wani gini ba a wurin. "Many
Shuwagabannin al’ummar Musulmi na jahar Rivas, Fatakwal, sun yi tir da Allah wadai game da rusa wani sabon Masallacin Juma’a na Rainbow Town dake unguwar Trans Amadi, cikin garin Fatakwal.
Babbar Jam’iyyar hamayya a Najeriya ta PDP ta samu gagarumar nasara a gaban kotu jiya. A Ribas Clifford Edanuko ya janye kara, eannan ya sa kotu ta tabbatar da Wike a matsayin wanda ya yi nasara.
A kokarin da yake na ganin ya kare kanshi daga zargin da gwamnan jihar Rivers yake yi masa na cewa ya tura a kasheshi, sannan kuma yana da hannu a badakalar man fetur na jihar, Janar Jamil Sarham ya bayyana cewa zargin gwamnan...
Nyesom Wike, a ranar Larabar da ta gabata hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, ta tabbatar da nasarar sa a matsayin wanda ya lasaben zaben da aka gudanar a ranar 9 ga watan Maris.
Tsohon Gwamna Fayose yace wani abu bayan zaben Ribas. Fayose mai adawa gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari yayi magana bayan PDP ta ci zaben Ribas a Tuwita inda ya caccaki Jam'iyyar APC a kaikaice bayan Wike ya ci zabe.
Za ku ji wanene Nyesom Ezenwo Wike wanda ya zama gwamnan Jihar Ribas na 6 a tarihi ya dare kan mulki ne yana da shekaru 47 da haihuwa a Duniya. Ya kuma yi karatu ne a Jami’ar Rivers State University of Science and Technology.
Wanda ya shigar da karar ya yi ikirarin cewar ya san gwamna Wike tun shekarar 1991 a lokacin da suka karatu lauya a jami'ar Jihar Rivers na Kimiyya da Fasaha (RSUST) inda ya ce a wannan lokacin gwamnan ya sha bayyana cewar an haif
Za ku ji cew wani Gwamna mai karfi a PDP ya sha alwashin bada goyon baya wajen tika Buhari da kasa. Atiku dai ya kara samun goyon baya a Jam’iyyar adawar yayin da ake shirin zaben 2019 a farkon shekara mai zuwa.
Nyesom Wike
Samu kari