Matasan Najeriya
Matasa a jihar Katsin,a sun ce sam ba zai yiwu suna zaune ana ci gaba da hallaka su da 'yan uwansu ba. Sun fara horar da yadda za a fatattaki 'yan bindiga.
Kamfanin Tuwita ya zaɓi Najeriya a matsayin inda zai fara gwajin sabon tsarin tura saƙo ta hanyar naɗar murya, hakan nada nasaba da yawan masu amfani da tuwita.
Hukumar NOA, ta bayyana cewa Najeriya na da matasa da suka kai 80 miliyan, amma sama da kashi 70% na waɗannan matasan da ake dasu yan zaman kashe wando ne.
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, ya yi kira ga matasan ƙasar nan da su fito su shiga harkar siyasa a dama dasu, don kuwa a cewarsa su ne zasu iya ceto ƙasar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, kuma dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a 2019 Atiku Abubakar, ya shawarci gwamnatin Buhari kan hanyoyin da za ta bi ta
Domin rage radadin Korona da ta jawo zaman kashe wando cikin matasa, Shugaba Buhari ya bada umarnin sake kudade ga matasa a karkashin wani shirin gwamnati.
Wani abin al'ajabi ya faru da wata matashiya da ta haifi tagwaye. Ta haifi tagwayen 'ya'yanta masu maban-bancin launin fata da gashi, zubin halittar yaran daban
Najeriya ta samu adadin sabbin masu cutar Coronavirus 675 ranar Alhamis kadai, a cewar alkaluman da hukumar kiyaye yaduwar cututtuka a Najeriya watau NCDC.
Da wannan ne adadin 'yan Nigeria da aka kwaso daga UAE ya zama 2,353 yayin da ake sa ran kwaso sauran 'yan Nigeria da suka makale a daular. A farkon watan Yuni,
Matasan Najeriya
Samu kari