Matasan Najeriya
Gwamnan jihar Kaduna Mal. Nasir Ahmad El-Rufai ya gargadi ma'aikatun gwamnati dana al'umma dake cikin jihar Kaduna akan korar masu Bautar Kasa da suke yi idan aka tura su domin gabatar da ayyukan su na shekara daya...
Sai gwamnnati ta sanya lada ga duk wanda yasan inda aka binne kudaden Najeriya da aka sata, wadanta a yanzu an gano kusan tiriliyan daya, da 'yan siyasa suka kwashe suka mayar nasu da iyalansu, wasu har a kasar waje
A yayin da take magana da malaman a Damaturu, shugaban horar da malaman Faith Anifowoshe tace an shirya taron horarwan na kwana biyar ne don karfafa malaman da abin ya shafa. A farkon shekarar 2018 kwamitin PCNI ta horar da malama
Sarkin musulmi na sokoto Alhaji sa'ad Abubakar ya fada a kokarin kare martabar addinin musulunci. Yace duk wani musulmi ba jahili bane sannan addinin musulunci bai zamo koma baya ba. Sultan din ya fara da bayyana sabanin da aka...
A sakamakon wani ruwan sama da ake ta faman yi a yankin jihar Sokoto, mutane 6 ne suka rasa rayuwar su yayinda kasa ta yanke ta fado musu. Kamfanin dillacin labari na NAN ya tabbatar da hakan, inda ya sanar da cewa lamarin ya...
Tsohuwar dalibar jami’ar jihar Ebonyi, Ogechuckwu kate, ta burge mutane dayawa a kafar labarai ta zamani bayan datake yin abunda mata dayawa masu matsayi irin nata bazasuyi ba. Kyakkyawar yarinyar mai kwalin digiri, a fannin...
A ranar litinin dinnan ne wasu da ake zargin barayi ne suka farwa ma'aikatan NNPC dake unguwar Hotoro a Kano, inda suka arce da miliyan 16. Wani shaida ya tabbatar wa da manema labarai cewa barayin sun zo su ne da misalin karfe...
Matasan Najeriya
Samu kari