Matasan Najeriya

El-Rufai ya gargadi ma'aikatu akan korar 'yan NYSC
El-Rufai ya gargadi ma'aikatu akan korar 'yan NYSC
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Gwamnan jihar Kaduna Mal. Nasir Ahmad El-Rufai ya gargadi ma'aikatun gwamnati dana al'umma dake cikin jihar Kaduna akan korar masu Bautar Kasa da suke yi idan aka tura su domin gabatar da ayyukan su na shekara daya...