Majalisar dattawan Najeriya
Sanata AbdulRahman Kawu Sumaila ya bayyana dalilin ficewarsa daga jam’iyyar NNPP da cewa ya samo asali ne daga bukatar kare al’ummarsa da cika alkawuran da ya ɗauka.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan ya roki 'yan Najeriya, musamman Kiristoci da su yi amfani da lokacin bikin Easter don yiwa Tinubu addu'a.
Sanata Natasha Akpoti ta ce an kai hari gidansu ne a lokacin da dan uwanta ya kai wata ziyara. Mutanen gari da jami'an NSCDC sun hadu sun kori maharan.
'Dan majalisa mai wakiltar mazabar Bassa/Jos ta Arewa ta Filato a majalisar wakilai, Hon. Daniel Asama ya bayyana takaicin yadda ake ci gaba da kai hari jiharsa.
Sanata Ali Ndume ya bukaci shugaba Bola Tinubu ya sake duba yadda yake tafiyar da mulki musamman a kan tsaro da rabon mukaman gwamnati da tsadar kaya.
Wasu mahara, akalla su uku dauke da mugayen makamai sun far wa gidajen iyayen Sanata Natasha Akpoti Uduaghan da ke jihar Kogi, inda suka yi fashe-fashe
Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta yi zargin cewa gwamnan Kogi mai ci, Ahmed Ododo da tsohon gwamna, Yahaya Bello sun karbi umarnin hallaka ta daga Akpabio.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, ya shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya magance matsalar hauhawar farashi.
Tsohon dan majalisar wakilai, Farah Dagogo ya bayyana rashin jin dadin yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dakatar da zababben gwamnan jihar Ribas.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari