Majalisar dattawan Najeriya
Kotun daukaka kara ta bayyana cewa nan gaba kadan za ta aika da ranar sanar da hukuncin da ta yanke a kan dambarwar zaben kananan hukumomi a jihar Kano.
Fadar shugaban kasan Najeriya ta yi martani kan sukar da Sanata Ali Ndume ya yi wa mai girma Bola Tinubu. Ta ce halin da yake nunawa bai dace da sanata ba.
Sanata Sunday Karimi mai wakiltar Kogi ta Yamma ya taso Sanata Ali Ndume a gaba kan kalaman da ya yi dangane da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar AEISCID ta bukaci a tsige Sanata Onyekachi Nwebonyi saboda kalamansa marasa dacewa kan rikicin Natasha da Akpabio da kare wanda ake zargi.
Tsohon shugaban majalisr dattawan Najeriya, Sanata Adolphus Wabara ya nuna takaicinsa kan yadda Shugaba Bola Tinubu da Kashim Shettima suka fice Najeriya a tare.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya ba da mamaki game da siyasarsa inda ya ce ba zai nemi kujerar Sanata ba zuwa Abuja bayan karewar wa'adinsa a mulki.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce za ta fitar da hujjoji da za su gaskta cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya nemi ya yi lalata da ita.
Akpabio ya musanta zargin Abbo na korar sanatoci 5 daga majalisa. Ya bayyana cewa zai ci gaba da shugabanci mai ma’ana don ci gaban kasa da gina dimokuradiyya.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta watau INEC ta sanar da shugaban Majalisar Dattawa, Godwill Akpabio cewa ta yi watsi da buƙatar yi wa Sanata Natasha Akpotu kiranye.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari