Majalisar dattawan Najeriya
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce idam har jam'iyy]n adawa za su ci gaba da sukar gwamnatin Tinubu, to haɗin kai sai dai su hanga daga nesa.
Kungiyoyi kamar na MOSOP da Ohanaeze sun koka kan karramawar da Tinubu ya yi duk da sun ce ya yi kokari. Tsohon gwamnan Ekiti, Kayode Fayemi ya yi korafi.
Bayan jawabin Tinubu, Majalisar Tarayya ta kafa dokar da za ta ba shugaban kasa damar zuwa gabanta ya yi jawabi a kowace ranar dimokurafiyya a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya karrama jaruman dimokuraɗiyya da lambobin yabo daban-daban a Ranar Dimokuraɗiyya ta 2025, inda ya jinjinawa gudummawarsu da ci gaban Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yabawa magabacinsa, Muhammadu Buhari bisa yadda ya tabbatar da ranar 12 ga watan Yuni a matsayin ranar dimokuraɗiyya.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya jaddada cewa duk da kokarisa na kare mutuncin dimokuraɗiyya, ba zai hana yan adawa sauya sheka ba.
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi jawabin ranar dimokuradiyya a majalisar tarayya. Ya ce ba shi da niyyar mayar da Najeriya karkashin jam'iyya daya a siyasance.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsarin Najeriya ta yi tanadin jami'an tsaro a majalisa, yayin da ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai karasa can.
Tsohon shugaban INEC, Farfesa Attahiru Jega ya bukaci sauya fasalin tura sakamakon zabe a Najeriya ta na'ura. Ya bukaci a yi dawo da 'yan majalisa aikin wucin gadi
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari