Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Ali Ndume ya ce tantance ministoci ba aikin majalisar dattawa ba ne, bayan rikicin takardun bogi na tsohon minista Uche Nnaji ya jawo cece-kuce.
A labarin nan, za a ji cewa daga cikin mutane kusan 200 da Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yafe wa abin da su ka aikata, akwai masu cin hanci zuwa kisan kai.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Wakilai ta bayyana damuwa a kan halin da matatun mai mallakin gwamnatin Najeriya ke ci gaba da lakume kudi, amma ba aiki.
Majalisar wakilan Najeriya ta yi watsi da ikirarin da wasu 'yan majalisar Amurka ke yi na yi wa Kiristoci kisan kiyashi. Ta bayyana cewa karya ce tsagwaronta.
Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu na dab da bayyana sunan Farfesa Joash Ojo Amupitan a matsayin sabon Shugaban Hukumar Zabe mai Zaman Kanta ta Kasa, INEC.
Majalisar dattawa ta rantsar da sababbin sanatoci biyu, ta karɓi wasikun Shugaban Tinubu kan nadin shugabannin hukumomi, yayin da Sanata Kelvin Chukwu ya koma APC.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya taso jam'iyyun adawa a gaba. Ya nuna cewa jam'iyyun suna cikin wani hali saboda rikice-rikicen da suka mamaye su.
Sanata mai wakiltar Enugu ta Gabas, Sanata Kelvin Chikwu ya tabbatar da sauya sheka daga LP zuwa APC mai mulkin Najeriya, ya ce rikicin yan adawa ya koro shi.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jagoranci zaman majalisa da rantsar da sababbin sanatoci 2 daga jihohin Edo da Anambra.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari