Majalisar dattawan Najeriya
A labarin nan, za ji cewa fadar shugaban kasa ta yi zazzafan martani ga Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume bayan zarge-zagen da ya yi a kan gwamnatin Bola Tinubu.
Tsagin kungiyar Afenifere ya bukaci majalisa ta gaggauta bincike da shirin tsige shugaban Najeriya, Bola Tinubu kan zargin badakala a kwangilar titin Lago-Calabar.
A labarin nan, za ji cewa Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti Uduaghan ta musanta cewa muryarta ce a wani sabon bidiyo da aka fitar kan Tinubu.
A labarin nan, za a ji yadda mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya ziyarci iyalan wadanda suka rasu daga tawagar yan wasan jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta barranta kanta da rahoton dake cewa ta yiwa dukkanin 'yan majalisu cewa za a ba su takara kai tsaye babu hamayya.
Sanata Abubakar Bello ya ba da N50m ga garin Mokwa da ambaliya ta shafa, yana mai in ta'aziyyar wadanda suka rasu da kuma roƙon Allah ya mayar da asarar da akayi.
Sanata Orju Kalu ya ce 'yan siyasa da wasu masu fada aji suna amfani da 'yan ta'adda kamar Boko Haram da sauransu domin yaki da gwamnatin Bola Tinubu.
Sanata Natasha Akpoti ta wanke kanta bayan wata mata ta zarge ta da shirya kifar da Bola Tinubu a 2027. Natasha ta ce bata ce Tinubu na nuna kabilanci ba.
Sanata Orji Uzor Kalu ya bayyana cewa idan har dagaske ana son ceto Najeriya, ya zama dole shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya kori wasu ministoci daga aiki.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari