Majalisar dattawan Najeriya
Ejike Mbaka ya gano Jihar Imo za ta koma hannun ‘Dan takarar ‘Jam’iyyar APC a 2020.. Limamin Kiristan ya ja-kunnen duk wanda ba su ji dadin sakon ba, su yi tsit.
Shugaban majalisar dattijai Ahmad Lawan, ya bukaci 'yan Najeriya dasu dinga ba 'yan majalisar shawara a duk Inda suka kauce. Shugaban majalisar dattijan ya yi wannan kiran ne a lokacin da aka karramashi tare da Abubakar Aliyu...
Gwamna Mai Mala Buni ya karrama Ahmad Lawan a Yobe. Karamin Ministan harkar ayyuka da gidaje, Injiniya Abubakar Aliyu, ya na cikin wadanda su ka shirya taron.
Victor Attah ya zuga Majalisar Tarayya ta yi watsi da rokon bashin Gwamnatin Buhari na karbo aron $29.9, ya ce idan da dukiyar man fetur Najeriya za ta biya wannan kudi, babu shakka an yi kuskure.
Da alamun cewa fa Naira Biliyan 37 zai yi kadan wajen yin gyare-gyare a Majalisa, Jaridar Vanguard ta rahoto wannan a Ranar 23 ga Watan Disamba, 2019.
Mun taro maku abubuwa da ba ka da labari game da Sanatan da ya rasu a makon nan. Ben Uwajumogu Kakakin Majalisar dokoki ne da ya yi zarra a cikin Sanatocin Kudancin Najeriya.
Wani rahoto da ya fito da dumi duminsa ya tabbatar da mutuwar Sanata mai wakiltar mazabar Imo ta Arewa a majalisar dattawan Najeriya, Sanata Benjamin Uwajumogu.
Mun kawo jerin wasu sauyi da aka samu tsakanin kasafin kudin da shugaban kasar ya gabatarwa majalisa a watannin baya, da kuma kundin kasafin da ya sa wa hannu a jiya.
Duk da cewa zaben 2019 ya zo ya tafi, abubuwan mamaki da yawa sun faru a lamurran siyasar Najeriya. A kowanne zabe a duniya, jam’iyyun siyasa da magoya bayan su ne suke kara karfrin guiwa a karshen zaben, daga nan kuma ake gane wa
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari