Majalisar dattawan Najeriya
Shugaban majalisar dattawa Ahmed Lawan ya bayyana shakkunsa kan wasu da ke mika wuya da sunan sun tuba cikin mayaka da 'yan ta'addan Boko Haram da na ISWAP.
A kafafen sada zumunta an zargi Dino Melaye da sace wasu makudan miliyoyi wanda aka ce Hushpuppi ne ya taimaka masa wajen yin awon gaba dasu. Ya karyata batun.
Rochas Okorocha, ya rasa kujerar sarautar gargajiya a jihar Oyo. Wannan na zuwa ne jim kadan bayan da ya ayyana zai gina jami'ar musulunci a jihar Katsina.
Majalisar dattawa ta karbi jerin jihohi 20 da 'yan Najeriya ke son a kirkira nan gaba saboda wasu dalilai da suke da alaka da zamantakewa da samar da mafita.
Tsohon sanata, Dino Melaye, ya ce ba zai hana 'yan Najeriya yada hotunan da ya dauka tare da wani dan damfara Ramon Abass wanda aka fi sani da Hushpuppi ba.
Abubakar Bukola Saraki ya fayyace gaskiyar abin da ya kai shi ofishin hukumat EFCC, yana mai cewa, shi ba kama shi a ka yi ba, ya mika kansa ne don warware batu
Majalisar Dattawa ta bankado yadda Ofishin Akanta-Janar na Tarayya ya cire biliyan N665.8 ba bisa ka’ida ba daga Asusun Bunkasa Albarkatun Kasa da Zama Lafiya.
Majalisar dattijai a Najeriya ta yi watsi da akalla nadin mutane 13 da shugaba Buhari ya tura domin a tantance su. Majalisar tana kuma da dalilai na yin watsin.
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sakkwato ya caccaki majalisar dattijai kan yadda ta damka ikon da kundin tsarin mulki ya bai wa INEC ga Hukumar Sadarwa ta NCC.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari