Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar dokokin tarayya ta dattawa ta bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya ayyana ‘yan fashin daji a matsayin ‘yan ta’adda tare da yin yaki da tayar da su.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci majalisar dattijai da ta tabbatar da kwamishinoni biyar da za su cike guraben ayyuka a hukumar cin hanci da rashawa.
Sanata ya bayyana batutuwa kan yadda illar 'yan bindiga ta shafi yankinsa, ta kuma addabi yankuna da dama a kasar bayan ya fadi wasu maganganu a farfajiyar maja
Dino Melaye ya yi wata wallafa ta shafin sa na kafar sada zumuntar zamani ta Instagram yana bai wa shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara. Kamar yadda LIB ta ru
Shugaba Buhari ya bayyana yabonsa yayin da yake taya tsohon gwamnan jihar Imo murnar cikar shekaru 59 a duniya. Ya ce yana alfahari da ayyukan da Okorocha ke yi
Duk da cewa an kayar da su gaba daya a shekarar 2019, amma akwai wasu fitattun 'yan siyasar Najeriya wadanda za su iya dawowa kan kafarsu a zaben 2023 mai zuwa.
Rochas Okorocha ya koka kan yadda gwamnatin Najeriya ke biyan kudade kalilan ga sanatoci duk da irin aikin da suke tafkawa a kasar. Ya ce akwai bukatar kari.
Sanata Rochas Okorocha na jihar Imo ya bayyana yadda son hada kan Najeriya ke saka shi cikin tashin hankali. Ya shawarci mata da su shiga harkar siyasa sosai.
Majalisar Dattawa ta bayyana cewa tana iya bayar da sammaci ga Shugabannin Hukumar Tashar Jiragen Ruwa ta Najeriya (NPA) da NIMASA kan batan kudade a kulawarsu.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari