Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Abdulaziz Yari Abubakar ya kai wa tsohon shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ziyara a gidansa da ke Daura, jihar Katsina. Ziyarar dai na da alaka.
Majalisar dattawa ta amince wa shugaban kasa Bola Tinubu ya nada masu ba shi shawara guda 20, shugaban majalisar, Ahmed Lawan shi ya karanta wannan takarda.
Shugaban kungiyar Gwamnonin APC, Hope Uzodinma ya ce Tajuddeen Abbas/Ben Kalu sun fi cancanta da rike majalisa. Uzodinma ya hadu me da masu goyon bayan Abbas.
A zaben shugabannin majalisa, wasu yaran Nyesom Wike sun sabawa ‘yan PDP da ke takama da yawan ‘yan adawa, sun bi Tajuddeen Abbas da Jam'iyyar APC ta tsaida.
Sanatoci sun ce ma’aikatun gwamnati sun karbi bashi, amma har yau ba su biya ba. Ana zargin Akanta Janar da sakacin wajen karbo wadannan kudi tun shekarar 2007.
Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya yi fatali da kuɗirin Sanata Abdul'azizi Yari na neman shugabancin majalisar dattawa ta 10. Ya ce ya mutunta jam'iyya.
PDP ta fara ganin haske yayin da fusatattun gwamnoninta suka nuna shirinsu na yin sulhu da Atiku da sauransu amma Dino ya gindayawa Seyi Makinde sharadi 1.
Bola Tinubu ya gayyaci ‘Yan Majalisar PDP, LP, SDP, YP da NNPP zuwa Aso Rock. Sabon shugaban kasar ya dade ya na son zama shugaban Najeriya tun a shekarun baya.
Abdulaziz Yari ya hada-kai da Sanatocin Jam’iyyun adawa domin karya APC, ya nuna kundin tsarin mulki bai hana masa tsayawa takarar kujerar majalisar kasa ba.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari