Majalisar dattawan Najeriya
Sabon gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf(wanda aka fi sani da Abba Gida-Gida ya sha alwashin sake bude shari’ar kisan kai da ake yi wa Alhassan Ado Doguwa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana dalilin da ya sa bai taba yin katsalandan a cikin harkokin majlisa ba a tsawon shekaru takwas da ya kwashe yana mulki.
Yayin da ya rage awanni 48 gabannin rantsar da sabon shugaban kasa a Najeriya, majalisar dattawan Najeriya ta shiga zaman gaggawa a zaurenta da ke birnin Abuja.
Kashim Shettima, zababben mataimakin shugaban kasa ya bayyana ainihin dalilin da ya sanya jam'iyyarsa ta APC da Bola Tinubu tsayar da sanata Godswill Akpabio.
Ma'aikatar shari'a ta jihar Kano ta ce binciken da ta gudanar kan tuhumar da ake yi wa Alhassan Doguwa kan laifin kisan, ya nuna cewa ba a same shi da laifi ba.
Sanata Kashim Shettima, zababben mataimakin shugaban kasar Najeriya ya bayyana cewa kirista ne ya kamata ya zama shugaban majalisar dattawa ta 10 don adalci.
Sharadin da Rabiu Kwankwaso ya ba Bola Tinubu zai batawa APC lissafi a Majalisa. Ana rade-radin tsohon Gwamnan ya ce a canza yadda alka ware kujerun majalisa
Shugaban Najeriya mai barin gado nan da kwana 6 kacal, Muhammadu Buhari, ya roki majalisar dattawa ta sahale masa ya maida wa gwamnatin Borno kuɗi biliyan N16bn
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Ezenwo Wike, ya nuna goyon bayansa ga takarar neman zama shugaban majalisar dattawa ta 10, da sanata Godswill Akpabio, ya ke yi.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari