Fadar shugaban kasa
Gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Mista Godwin Emefiele, ya shiga fadar shugaban ƙasa da ke Abuja, kuma zai gana da sabon shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Kafin Muhammadu Buhari ya bar ofis, ya nada sababbin Darektoci a tashar talabijin na NTA. A yayin da aka sanar da nadin, Bola Tinubu ya karbi mulkin Najeriya.
Farashin man fetur ya fara lulawa sama tun kafin Bola Ahmed Tinubu ya gano kujerarsa a Aso Rock, hakan ya yi sanadiyyar a daina saida mai a kan N195 zuwa N210.
Shugaban Najeriya da bai jima da hawa kan madafun iko ba, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanr da rukunin farko na naɗe-naɗensa bayan karban mulki daga Buhari.
Mun kawo jerin rantsar da Shugabannin da aka yi a mulkin Shagari, Obasanjo, ‘Yaradua, Jonathan da Buhari, ganin Bola Tinubu zai karbi ragamar shugabanci a yau.
‘Dan takaran na LP da magoya bayansa da aka fi sani da ‘Yan Obidient za su yi zanga-zanga a Eagle square, Tai Obasi ya tabbatar da ba gaskiya ba ne a wata hira
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai miƙa mulki ga zaɓabɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Tinubu, a ranar 29 ga watan Mayun 2023. Sabuwar gwamnati ta kafu daga nan.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya naɗa Hon. Sha'aban Sharada a matsayin shugaban hukumar kula da almajirai da yaran da basu zuwa makaranta, yana dab da sauka.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa bai taɓa tunanin cewa zai zama shugaban ƙasa ba. Shugaban ƙasar mai barin gado ya bayyana hakan ne a Abuja.
Fadar shugaban kasa
Samu kari