Fadar shugaban kasa
Abin da aka warewa domin tsofaffin shugabanni a kasafin kudin badi shi ne N13.80b. Tsofaffin shugabannin farar hula da na sojoji da mataimakansu za su ci fansho
Za ayi shari’a nan gaba a kotu tsakanin Gwamnatin jihar Kogi da kamfanin Dangote. Gwamnati tana so kotu ta duna yarjejeniyar da aka shiga da Dangote a 2002.
Jigon jam'iyyar PDP Phrank Shaibu ya caccaki dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, a kokarinsa na tallata dan takararsu na jam'iyya PDP
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi, da takwaransa gwmanan jihar Jigawa, Badaru Abubakar, sun ziyarci shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, a fadarsa dake Abuja.
A yayin da ake cigaba da yaki da matsalar tsaro, gwamnatin tarayya ta ware N1.35 tiriliyan domin cigaba da yaki da rashin tsaron da ya addabi kasar nan duka.
Za ku fahimci akwai Hadiman shugaban kasa da mutane ba su san da zamansu ba. Wannan rahoto ya tattaro duk Masu taimakawa Muhammadu Buhari a ofis da gidansa.
Za ku ji yadda Ake ta Surutu Yayin da Manyan Na-kusa da Buhari Suka Tashi da Lambobin Girma. A jerin akwai masu taya Muhammadu Buhari aiki a fadar Aso Villa.
Gwamnan jihar Ondo Oluwarotimi Akeredolu yayi wa gwamnatin tarayya martani cewa nufinsa na siyan makamai ga rundunar Amotekun shine don bai wa jama'a kariya.
Mallam Garba Shehu ya karyata cewar shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya nemi a cire Festus Keyamo daga kwamitin kamfen din dan takarar shugaban kasa na APC.
Fadar shugaban kasa
Samu kari