Fadar shugaban kasa
A jiya ne wasu yan ta'adda suk yi wa sojoji kwantan bauna a Bwari, babban birnin tarayya Abuja har sojoji uku suka mutu, bayanan mutum biyu daga ciki sun fito.
Yayin da matsalar tsaro ke cigaba da yaɗuwa a Najeriya, shugaban ƙasa Muhammadu Buhari a yau Alhamis ya jagoranci taron majalisar tsaro a fadarsa dake Abuja.
Abokan marigayi tsohon shugaban kasan Najeriya Umaru Musa 'Yar Adua na shirye-shiryen daura auren dan gidan marigayin mai suna Shehu a birnin Maiduguri na Borno
A Yau Alhamis ne Firaministan Birtaniya Mista, Boris Johnson zai sauka daga mukamin shugabancin jam’iyyar ta Conservatives. Rahoton BBC HAUSA Mista Johnson
Fadar shugaban ƙasa ta ce ayyuan yan ta'adɗa ba zasu hana shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, kokarin sauke nauyukan da ke kansa ba, ya kamata ya tafi Senegal.
Majiyoyi sun bayyana cewa wasu hadiman Osinbajo tare da hadin gwiwar wasu manyan yan siyasar arewa ne ke kokarin ganin an samar da tikitin Osinbajo/Kwankwaso.
Ana sa ran taron zai tattauna batutuwan da suka shafi dabarun bunkasa nasarorin da aka samu a baya-bayan nan wajen yaki da ta'addanci da rashin tsaro gaba daya.
Fadat shugaban ƙasa ta yi marta in cewa miliyoyin yan Najeriya ne suka sha rana suka zaɓi shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaɓen 202l15 ba wai wani mutum ɗaya b
Za a ji yadda Olusegun Obansajo ya yi kutun-kutun, ya tabbatar da kanin abokinsa, Umaru Musa ‘Yaradua ya shugabanci Najeriya a lokacin da zai bar mulki a 2007.
Fadar shugaban kasa
Samu kari