Fadar shugaban kasa
Wata kungiyar rajin kare dimokuraddiyya ta roki Tinubu da ya yi kokarin rage tsadar man fetur idan ya karbi ragamar mulkin kasar nan a ranar 29 ga watan Mayu.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa a halin yanzun ma'aikata sun fara janye jiki daga wurin Muhammadu Buhari suna komawa bangaren gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya yi ikirarin cewa masu cin hancu a fadar shugaban kasa kuma su ne suka ƙulla masa makircin faduwa zaben Sanata a 2023.
Zababben shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce ba zai bauwa yan Najeriya kunya ba domin ya fahimci girman tsammaninsuda amanar da suka ɗora masa.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya karrama zaɓabɓen shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima, da lambobin yabo na GCFR da GCON.
Shugaban Najeriya mai barin gado, Muhammadu Buhari, ya umarci baki ɗaya Ministocinsa su koma kan aiki har zuwa rana karshe da zai miƙa mulki sai su sauka tare.
A jiya ne aka ga Hanan Muhammadu Buhari ta wallafa hoton Mai girma Shugaban Najeriya, ta kwarara masa yabo a Instagram. Nan da kwanaki biyar zai bar kan mulki.
Fadar White House ta ce Shugaban kasar Amurka, Joseph R. Biden Jr. ya zabi tawagar da za ta zo Najeriya wajen rantsar da sabon shugaban kasa da za ayi a Abuja.
Daura ta na shirya gagarumar maraba ga Muhammadu Buhari da zai bar Aso Rock. Za ayi bukukuwa da wasanni da nufin karrama Buhari wanda ya yi shekaru 8 a ofis.
Fadar shugaban kasa
Samu kari