Hukumar yan sandan NAjeriya
Makonni bayan kisan basaraken Lambata, Mohammed Abdulsafur, jami'an rundunar yan sanda a jihar Neja sun yi nasarar kama wasu da ake zargi da hannu a kisan.
Dakarun yan sanda sun rasa mutum ɗaya yayin da suka dakile harin yan bindiga a hedkwatar yan sanda da ke ƙaramar hukumar Aguta jihar Imo ranar Asabar da safe.
Jami'an hukumar yan sandan Najeriya sun sanar da nasarar ceto dalibai biyu cikin daliban makarantar firamaren da yan bindiga sukayi garkuwa da su a garin Doma.
Wasu yan ta'adda sun halaka kansila mai wakiltar mazabar Allawa a karamar hukumar Shiroro a jihar Neja, Yakubu Saleh. Maharan sun tare kansilar ne da abokinsa.
An rahoto cewa yan ta'adda sun sace matafiya ciki har da wasu dalibai 4 da suke dawowa daga auren abokinsu a hanyar Kaura Namoda da Birnin Magaji a Zamfara.
Tawagar motoccin Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ta yi hatsari a hanyarsu na zuwa kamfen a garin Utokon da ke karamar hukumar Ado na jihar a ranar Juma'a.
Gwamnatin Jihar Katsina ta tube rawanin Makaman Katsina, hakimin Bakori, Idris Sule Idris, kan samunsa da hannu wurin 'taimakawa da aiki tare da yan ta'adda.
Kotu a jihar Adamawa ta yanke hukuncin daurin shekaru takwas kan dagacin kauyen Gugu, yankin Banjiram a karamar hukumar Guyuk, jihar Adamawa kan kin biyan bashi
Nureni Jimoh SAN yana so ayi watsi da karar da aka shigar a kan Abba Kyari. DCP Kyari ya yi da’awar NDLEA ba ta da hurumin kai shi kotu bisa zargin kwayoyi
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari