Hukumar yan sandan NAjeriya
Masu garkuwa da mutane da suka sace wasu manoma biyu da hanyarsu ta dawowa daga gonarsu a Osun sun sako su tare da yan uwansu da suka tsare bayan kai musu N6m.
A wani labarin da muke samu yanzu, an wasu 'yan sanda sun mamaye gidan gwamnan CBN a shirin da yake na shiga kotu a Abuja gobe Laraba 18 ga watan Janairin 2023.
An kama wasu kayayyakin aikata laifi da tsageru suka shigo dasu Najeriya na dab zabe. Wannan lamari ya faru a birnin Legas, an bayyana irin kayan da aka kama.
Wasu kiristoci a jihar Neja sun dauki doka a hannu, sun kone ofishin 'yan sanda bayan da 'yan bindiga suka kone malaminsu da ransa, ya mutu nan take a jihar.
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta damke jarumin fim mai shekaru 30 da ya cakawa makwabcinsa wuka kan hayaniyar N1,000 da suka yi ta kudin wutar lantarki.
Hukumar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana jerin sunayen mata 5 da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a Kauyen Mai Tsauni, karamar hukumar Kankara.
Jami'in dan sandan da ya kashe wata mata lauya mai juna biyu ya musanta zargin da ake masa na kisan kai. Ya bayyana hakan ne a wata kotun jihar Legas a yau.
An kama wasu mutum uku da ake zargin sun sato yara daga Arewacin Najeriya za su kai yankin Kudancin Najeriya. An bayyan yadda za a yi dasu yanzu ga 'yan sanda.
Rahotannin da muke smau yanzu haka sun nuna cewa gidan Man AA Rano da ke Titin Lokoja zuwa Abuja ya kama da wuta yayin da tanka ke kokarin sauke man da ta dauko
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari