Hukumar yan sandan NAjeriya
Wani soja ya halaka wani dan kasuwa a Legas a yayin da ya ke kokarin karbar kudin harajin tikiti daga hannun wata yar kasuwa a yankin Oshodi a jihar Legas.
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun sun yi nasarar cafke wadanda ake zargi da halaka tsohon ma'aikacin CBN da iyalansa a yammacin Kirsimeti bayan dawowa daga coci.
Wasu matasa da ake zargin yan daban siyasa ne sun kai wa al'umma hari a kasuwar Wunti da ke jihar Bauchi a ranar Asabar bayan taron kamfen din jam'iyyar PDP
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Adamawa ta ce ta kashe wani mutum, Lot Bitrus da ake zargi da kai wa ayarin motoccin matar gwamnan jihar Adamawa hari
Rundunar 'yan sandan jihar Sokoto sun tabbatar da cafke wasu 'yan daban siyasa har su 10 a yankunan Kangiwa Square da Hubbare a jihar. An aika su magarkama.
Wani mutum mai suna Ibrahim Dauda da ke zaune a unguwar Obadore da ke Igando, Jihar Legas ya kashe dan uwansa mai suna Tunde sakamakon rikicin kan kudi N1,000.
Wani dan Najeriya ya shiga hannun 'yan sandan kasar India bisa zargin harkallar miyagun kwayoyi a wasu yankunan kasar. An ce za a gurfanar da shi nan kusa.
Wasu 'yan daba a yankin garin Muchala da ke kusa ta Mubi sun farmaki Lami Ahmadu Fintiri, matar Gwamna Ahmadu Fintiri. Sun raunata mutum daya cikin tawagarta.
Wani matashi a Ogun ya harbi saurayin kanwarsa bayan ya kama shi da ita suna ‘soyayyar zamani’. Ya dade yana Jan kunnen matashin da ya rabu da kanwarsa, ya ki.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari