Hukumar yan sandan NAjeriya
Yan sanda a jihar Ondo sun kama wani matashi, Josiah Godwin, kan zarginsa da kashe mai gidansa, Saviour Joseph, saboda rashin jituwa da ya shiga tsakaninsu.
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun sun tabbatar da damke wani magidanci mai suna Hassan Azeez kan zargin kona matarsa da fetur kan ta ki masa girki, ta masa wanki.
Sufeta Janar na yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya bada umurnin cewa a kama tare da hukunta duk wani da aka samu yana sayar da sabbin takardun naira.
Rundunar yan sanda ta jihar Legas tace ta fara neman wani Tajudeen Olanrewaju Bakare, ruwa a jallo saboda wani bidiyo da ya wallafa yana rike da bindigu a Legas
A ranar Laraba ne yan sanda a jihar Lagas suka gurfanar da ani magidanci mai suna Edmund Uzoma, a gaban kotun Majistare da ke Yaba bisa zargin kara yin amarya.
Kakakin Hukumar yan sandan jihar Delta yace sun damke wani mutumin dan shekara 49 kan sace manyan janaretocin mutane har guda goma sha biyar kuma duk shi kadai.
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta tabbatar da farmakin da wasu miyagu suka kai kan caji ofis da ofishin INEC a jihar a safiyar Laraba wurin karfe 2:45.
Wasu mahara sun bude wa motar DPO na caji Ofis din yan sanda, Naka a ƙaramar hukumar Gwer ta yamma, jihar Benuwai wuta kuma hakan ya yi ajalinsa ranar Talata.
Wani lamari mai daure kai ya faru a garin Onitsha da ke jihar Anambra inda aka gano gawar wata budurwa mai suna Chisom a dakinta dake Otel inda take zaman kanta
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari