Hukumar NEMA
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa (NEMA) ce ta bayyana hakan, inda tace tankin ya danne mutanen biyu ne Ladi Lak da ke Bariga jihar Legas a daren Lahadi.
Wani abin bakin ciki ya faru a kauyen Tarai na karamar hukumar Kibiya a Kano bayan rushewar wani gini da ya yi sanadin rasuwar yara uku yan gida daya. Mahaifin
Bayanai daga binciken ambaliyar ruwa na shekarar 2022 sun nuna cewa za a samu ambaliyar ruwa a jihohi 32 na kasar nan har da babban birnin tarayya na Abuja.
Tsohon darekta janar na National Emergency Management Agency (NEMA), Alhaji Mohammed Sani Sidi, ya bar jam’iyyar APC daga PDP, Nigerian Tribune ta ruwaito. Sidi
Legas - Jami'an yan sanda, NEMA da LASEMA a jihar Legas sun samu nasarar ceton rayuwar wani mutumi da ya hau saman hatsumiya da yake niyyar hallaka kansa..
Ma'aikatan da ka sallama sun bayyana cewa hukumar NEMA ba ta taba basu ko sisi ba a matsayin albashi tun bayan daukansu aiki da kammala bude musu fayil a matsay
Wata gobara ta barke a wata kasuwa dake cikin jihar Legas. Gobaran ta kone shaguna 62 kurmus tare da wani gida dake kusa da kasuwar mai dauke da dakuna 24.
NERC ta ce Gwamnati tana tunanin sake duba farashin wutar lantarki. Ana yin la’akari da wasu abubuwa irinsu Dala da kuma kudin gas kafin a tsaida kudin wuta.
Abdulkadir Ibrahim, shugaban sashen yada labarai na NEMA a yankin arewa maso gabas, ne sanar da mutuwar Ahmed yayin ganawarsa da kamfanin dillancin labarai na
Hukumar NEMA
Samu kari