Nasir Ahmad El-Rufai
Gwwamnatin Kaduna ta ce gwamnan jihar, Mallam Nasir el-rufai bai bayyana Buhari a matsayin wanda ba shi da karfin tunani da lafiyar iya jagorantar Najeriya ba.
Gwamnan jihar Benuwe, Samuel Ortom a ranar Asabar ya yi wa takwaransa na Kaduna raddi, inda ya bayyana shi a matsayin daya daga cikin ainahin makiyan Najeriya.
Mallam Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna, ya shawarci yan yankin kudu maso gabas da su nemi takarar shugaban kasa ta hanyar siyasa, maimakon yin barazanar.
Da yawa daga cikin masu amfani da kafafen sadarwa sun caccaki gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai bayan ya bukaci a tarwatsa yan bindigar da suka yi garkuwa da
Sarah Sunday, ɗaya daga cikin ɗaliban Kwalejin Nazarin Gandun Daji, Afaka a Kaduna ta ce sun yafewa waɗanda suka sace su, The Cable ta ruwaito. An sace ɗaliban
Daga ƙarshe, ɗaliban kwalejin tarayya na nazarin gandun daji da ke Afaka a jihar Kaduna sun sadu da Iyalansu, The Cable ta ruwaito. Yan bindiga sun sace ɗaliban
Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Elrufa'i, ya bayyana yadda alakarsa tayi tsami tsakaninsa da tsohon shugaban ƙasa Goodluck Ebele Jonathan, tun a shekarar 2006.
Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna, yace akwai matukar hatsari abinda gwamnatin take yi na nuna halin ko in kula a kan garkuwa da 'yan jami'ar Greenfield da aka.
Kungiyar kwadago reshen jihar Kaduna ta nemi gwamnatin jihar Kaduna da ta biya ma'aikatan da ta kora hakkokinsu. Hakazalika wadanda suka yi ritaya su ma a basu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari