Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamna Nasir El-Rufai ya nemi Hukumar Samar da Guraben Karatu a Manyan Makarantu ta Kasa (JAMB) da ta daidaita makin daliban arewa da takwarorinsu na kudu.
A kokarin magance matsalolin tsaro, gwamna Malam Nasiru El-Rufai ya yi alkawarin magance matsalolin tsaro a jihar Kaduna har ma da na Filato dake makwabtaka.
Bayan kammala zaɓen kananan hukumomin jihar Kaduna ranar Asabar, Sakamako ya fara hitowa daga wasu wurare, inda zuwa yanzun APC ta cinye 8, yayin da PDP ta ci 1
Babbar jam'iyyar hamayya, PDP, ta lashe kujerar kansila a gundumar gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa'i, kamar yadda baturen zaɓe ya sanar ranar Asabar.
Kaduna - Rahotanni sun bayyana cewa wasu mutane da ake zargin yan daban siyasa ne sun farfasa na'urorin zaɓe tare da sace wasu da dama yayin zaɓen da ya gudana.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da sabbin dokoki guda biyu a jihar, inda aka haramta cin kasuwannin mako-mako da kuma haramta sayar da fetur a cikin jarkoki.
Kaduna - Jami'an sojoji na rundunar Operation Safe Haven sun yi gaggawar kai ɗauki ga wasu matafiya da yan bindiga suka yi yunkurin sace wa a jihar Kaduna.
Kaduna - Wasu miyagun yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun sake kai sabon hari kudancin Kaduna, maharan sun harbe mutum uku har lahira, wasu sun jikkata.
A kalla mutane bakwai ne wasu masu garkuwa da mutane suka sace yayin da suka kai hari a unguwar Zango a Samarun Zaria da ke jihar Kaduna, The Cable ta ruwaito.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari