Nasir Ahmad El-Rufai
Kungiyar kwadago ta Najierya ta zargi gwamna El-Rufai da yin hayan 'yan daba domin su fatattaki masu zanga-zanga a jihar Kaduna. Shugaban kungiyar ne ya bayyana
Ƙungiyar kwadugo ta ƙasa ta bayyana cewa tana neman gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa'i ruwa a jallo, kuma duk wanda ya kamo shi to yana da tukuici.
Kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar gas (NUPENG) ta gargadi gwamna El-Rufai kan halayyarsa. Sun ce giyar mulki ke bugarsa, don haka ya kula ko su kulle Najer
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya sha alwashin sallamar dukkan ma'aikatan jinya da malaman jami'a da suka shiga zanga-zangar kungiyar kwadago a jihar.
Gwamnonin jam’iyyar APC sun bukaci gwamna Nasir El-Rufai na Kaduna da ya koma kan teburin tattaunawa da kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) don hana yajin aiki.
Rahoto ya bayyana irin asabar da gwamnatin jihar Kaduna ta tafka sakamakon zanga-zangar da NLC ta shiga a makon nan. Zanga-zangar ta taba fannonin kasuwanci.
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i, yayi kira ga shugaban ƙungiyar ƙwadugo NLC, Ayuba Waba, ya mika kansa ga ofishin yan sanda da yafi kusa dashi.
Shugaban kungiyar kwadago na kasa, NLC, Ayuba Wabba ya fadawa Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai da ya ce yana nemansa ruwa a jallo ya kama shi idan ya isa sab
Fitaccen Malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, yace babu dalilin da zai sa ya bar Gwamnan jihar Kaduna, Nasir el-Rufai ya shiga gidansa idan da.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari