Nasir Ahmad El-Rufai
Daliban Jami'ar Jihar Kaduna, KASU, a ranar Talata sun tare babban titin zuwa gidan gwamnati a Kaduna, babban birnin jihar don yin zanga-zanga kan karin kudin m
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya aika sako ga daliban jami'ar Greenfield da aka sako jiya Asabar. Ya yi kira da su manta komai da tuni ya wuce.
Gwamnan Kaduna, El-Rufai ya bayyana yadda matansa suka guje masa yayin da kamu da COVID-19. A cewarsa, wani gwamna ne ya shafa masa cutar shi kuwa ya kawo ta.
A kalla mutane 10 ne suka gamu da ajalinsu a hannun yan bindiga yayin hari da harin ramuwar gayya da suka kai a wasu kauyuka da ke karamar hukumar Giwa ta jihar
Daliban jami'ar jihar Kaduna sun tsunduma zanga-zanga saboda karin kudin makaranta da gwamnatin el-Rufai ta yi ba gaira ba dalili. Sun bayyana kokensu akai.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa'i, yace kamata yayi a baiwa gwamnatocin jihohin ikon yanke adadin ƙananan hukumomin su, ba wai a maƙala wa FG ba.
Gwamna Nasir El-Rufai na Kaduna, ya amince da sallamar wasu masu rike da mukaman siyasa guda 19 daga cikin shirin rage yawan ma'aikata dake gudana a jihar.
Wasu yan Najeriya sun yamutsa gashin baki a kan wani bidiyo da ke yawo wanda ya hasko dan dirama da ya wakana tsakanin Gwamna El-Rufai da kuma wani hadiminsa.
Jam'iyyar adawa ta PDP ta zargi gwamnatin El-Rufai da cin bashin da zai zama barazana ga jihar Kaduna. Ta ce bashin ya fi karfin jihar, ko jikoki ba za su iya b
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari