Nadin Sarauta
Mai Martaba Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero tare da Sarakunan Bichi, Rano, Karaye da Gaya sun yi ganawa ta musamman da Gwamnan Kano a cikin farkon makon nan.
Mai Martaba Sarki Muhammad Sanusi II ya mika ta’aziyyar Marigayi Alhaji Yusuf Bayero (Dan Iyan Kano). Ya yi addu’a Allah ya yafe masa, ya kuma bi masa hakkinsa.
Tsohon Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II ya ce hukuncin kisa ne ya ke jiran duk wanda ya fito ya zagi Annabi Muhammad a wajen wani karatu da ya ke yi a gida
Iyalin Mai Martaba Muhammadu Sanusi II sun samu karuwar jaririya a kwanan nan. Tsohon Sarki Muhammadu Sanusi II ya samu karuwar Yarinya mace daga Amaryarsa
Sarakuna ba su goyon bayan dawo da Almajirai jihohin da su ka fito. Sarakunan Yankin Arewa sun roki a daina gantali da Almajirai a lokacin annobar Coronavirus.
Hakan na kunshe ne a cikin sanarwar da Zailani Baffa, kakakin gwamnan jihar Zamfara, ya fitar da yammacin ranar Laraba. Ya ce gwamnan ya zabi Mohammed a matsayi
Sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ne ya sanar da hakan da yammacin ranar Talata yayin wani taro da manema labarai. Alhaji ya ce Inuwa na daya
Kimanin sati biyu da suka gabata, gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rufe karamar hukumar Daura biyo bayan mutuwar wani mai dauke da kwayar cutar covid-19. A w
Tsohon Sarki, Muhammadu Sanusi II da Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya tsige, ya yi gwajin cutar COVID. ‘Dansa Ashraf Sanusi ya bayyana wannan a yau da asuba.
Nadin Sarauta
Samu kari