Masu Garkuwa Da Mutane
A ranar Alhamis dinnan ne data gabata aka gurfanar Khalid al-Barnawi, shugaban kungiyar nan ta Jama'atu Ansarul Musulimina fi biladil Sudan, wadda ta ware kanta daga cikin kungiyar Boko Haram, a gaban wata babbar kotu a babban...
NAIJ.com ta fahimci cewa, wannan matasa su aika da wasika ga iyayen yaron ne da take nuna bukatar fansa ta wannan adadi na kudi, inda cikin taku da binciken hukumar 'yan sanda suka yi masu wani simame ba tare da sun farga ba.
A cigaba da biyaya ga umurnin shugaba Muhammadu Buhari na binciko wadanda suke da hannu kan kisan mutane 23 a garin Omuku da ke karamar hukumar Ogba/Egbema/Ndoni na 'yan kungiyar gawurtacen jagoran kungiyar asiri, marigayi Don Wan
Idan za’a tuna NAIJ.com ta ruwaito yaronsa, Aliyu Musa yana fadin yan bindigan sun dira gidansu ne da misalin karfe 10 na safiyar ranar Talata, 13 ga watan Feburairu, cikin wasu manyan motoci guda biyu, inda suka yi awon gaba da m
A ranar Juma'a ne masu garkuwa da mutane suka sace wani fittacen dan kasuwa da ke sayar da sinadaren chemical mai suna Alhaji Muntari daga shogon sa da ke kusa da bakin dogo a kasuwar Sheikh Abubakar Mahmood Gumi da ke Kaduna.
Kwamishinan 'yan sandan jihar, Iwar, shine ya bayyana hakan a yayin ganawa da manema labarai na birnin Kaduna a ranar larabar da ta gabata, inda yace an cafke wannan miyagu ne tsakanin watan Oktoba na 2017 da watan Janairun 2018.
Kamfanin dillancin Najeriya ta tattaro cewa wasu yan bindiga ne suka yi garkuwa dayayan dan majalisan, Muhammad Yahaya da yayansa Junaidu Yahaya a ranar 22 ga watan Janairu a gidansu dake kauyen Gora, karamar hukumar Maradun.
A ranar 30 ga watan Janairun 2018 ne Rundunar Yan Sanda ta gabatar wa manema labarai wasu yan kungiyar fashi da makami da satar mutane da suka dade suna adabar al'umma a Kauru da ke jihar Kaduna wanda a kwanakin baya suka sace wat
Dan fashin mai suna Ibrahim Umar, wanda aka fi sani da suna Sani-Da-Oro ya bayyana haka ne yayin da yake tona asirin yadda yake aikinsa, inda yace uwarsa da surukinsa yake baiwa ajiyan bindigunsa don gudun kada a kama shi da su.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari