Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu ayarin tubabbun yan bindiga a jhar Zamfara sun ceto kimanin mutane 12 da wasu miyagun yan bindiga suka sace su, kuma tuni sun mika su hannun Yansanda.
An yi garkuwa da shugaban kungiyar kiristoci na jihar Nasarawa (CAN), Bishop Joseph Masin. Tsohon sakataren kungiyar ta kasa, Yohanna Samari ne ya tabbatar.
A Najeriya, garkuwa da mutane don karbar kudin fansa ya zama ruwan dare a sassan kasar nan. An yi garkuwa tare da karbar kudin fansa daga dubban jama'a a kasar.
Jami’an hukumar tsaro ta sirri, DSS, ta sanar da kama mutumin da ya yi garkuwa da jikan fitaccen Malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Bauchi, mai shekaru 3.
Dakarun soji sun kai harin ne a karkashi atisayen nan mai taken HADARIN DAJI. Jawabin ya bayyana cewa, "rundunar sojojin sama a karkashin atisayen HADARIN DAJI
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta ce rundunar Operation Hadarin Daji ta halaka sama da 'yan bindiga 200 a ruwan bama-baman da ta dinga musu a Zamfara da Katsina.
A kalla 'yan bindiga 50 ne suka tsinkayi garin Yankara da ke karkashin karamar hukumar Faskari ta jihar Katsina a ranar Asabar da ta gabata, sun sace amarya.
Gwamna Matawalle ya bayyana hakan ne ranar Asabar a Gusau, babban birnin jihar Zamfara, yayin da ya ke jajantawa jama'ar wasu kauyuka a kan harin da 'yan bindig
Rundunar 'yan sandan jihar Taraba ta kashe wasu fitinannun 'yan bindiga takwas da suka dade suna gallabar yankin kuma ake ta nema tun watannin da suka gabata.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari