Masu Garkuwa Da Mutane
Alkalan kotun shari'a ta jihar Zamfara biyu da yan bindiga suka yi garkuwa da su a hanyar Maradi, Jumhuriyar Nijar sun samu yanci bayan an biya kudin fansa.
‘Yan Sanda sun kama mutane uku da zargin yi wa Sanata Adelere Adeyemi Oriolowo fashi. Wadanda ake tuhuma da laifi sun musanya zargin, an tsare su a kurkuku.
Martanin minista Magashi yazo ne lokacin da ake raɗe-raɗin ko ƙasar tayi fatali da kimar Najeriya ta hanyar shigowa ba bisa ƙa'ida ba don gudanar da atisayen ce
A jiya aka fito da mutanen da aka yi garkuwa da su a masallaci a Nasarawa. Sai da aka tara Naira miliyan 8.5 kafin ‘yanuwan wadanda aka sace su sa su a ido.
Hukumar sojojin Najeriya tace rundunar OSS, da aka samar don kawar da ta'addanci da garkuwa da mutane a arewa maso yamma, ta samu nasarar kashe 'yan ta'adda 5.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Katsina ta samu nasarar dakile wani mummunan harin 'yan bindiga a karamar hukumar Safana. Sai dai, a yayin musayar wuta tsakan
Wasu sun yi awon-gaba da Shugaban karamar hukuma a Kudancin Najeriya. Jami’ai sun tabbatar da sace Shugaban karamar hukumar Iganna a Jihar Oyo jiya da yamma.
Wasu miyagun ‘Yan bindiga sun shiga wani Kauye a jihar Zamfara sun sace mutane akalla 5. Daga cikin wadanda aka yi garkuwa da su har da Mai unguwar Lingyado.
Mun fahimci cewa gwamnatin Jihar Legas ta yi asarar sama da N200m a dalilin zanga-zangar #EndSARS. ‘Yan zanga-zangar sun jawo aiki ya tsaya cak a Jihar Kudun.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari