Manyan Labarai A Yau
Wani jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ya caccaki karamin ministan tsaro kan sukar da ya yi wa tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya ba da gudunmawar kudi ga iyalan marigayi, Laftanal Kanal Thomas Alari wanda 'yan ta'addan Boko Haram suka kashe.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta mika kokon bararta ga 'yan Najeriya. APC ta bukaci 'yan Najeriya da ka da su bari jam'iyyar PDP ta dawo kan mulkin kasar nan.
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya yi kira ga sababbin shugabannin tsaron da aka tura zuwa jihar da su kawo karshen 'yan bindigan da suka addabi mutane.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), Ola Olukoyede ya koka kan halin 'yan Najeriya dangane da cin hanci.
Wnai jirgin sama dauke da mutane ya gamu da hatsari a kasar Amurka. Jirgin wanda yake dauke da mutum shida ya rufto a tsakiyar birni a ranar Juma'a.
Gwamnatin jihar Kano za ta ci gaba da al'adar da ta dauko da aurar da samari da zawarawa. An ware biliyoyin kudi domin wannan shirin a cikin kasafin kudin 2025.
An fafata tsakanin magoya bayan Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers da na Nyesom Wike a hedkwatar jam'iyyar jam'iyyar PDP da ke birnin Port Harcourt.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a kauyukan jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin garkuwa da wasu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari