Malaman Makaranta
Yanzu haka Kwankwaso ya fara neman Makarantar da Matasa 370 da a ka zaba za su yi karatu. Hazikan Matasan da gidauniyar Kwankwasiyya ta zaba za su yi karatu ne a Indiya.
ASUU ta fito ta ce harkar ilmi na gwamnatin nan ta shugaban kasa Muhammadu Buhari ya na shan wuya. Kungiyar ASUU ta yi tir da tsare-tsaren Gwamnatin Buhari wanda ta ce ya rusa ilmi.
A Ranar 7 ga Watan Yuli mu ka ji cewa Mai martaba Sarkin Hadejia ya yabawa Gwamna Badaru na bada gudumuwar fili. Musulmai sun samu kwarin gwiwar gina Makaranta watau Jami’ar JIBWIS da za ayi a Jigawa.
Ya kara da cewa Haruna na yaudarar yaran unguwa da alawar cokoleti zuwa dakinsa domin ya yi lalata da su. A cewar mai gabatar da karar, dubun mai laifin ta cika ne bayan ya yaudari wani yaro da ke aji shida a makarantar firamare
Shugaban sashen yada labarai na hukumar JAMB, Dakta Fabian Benjamin, ne ya sanar da hakan yayin hutun karshen mako, ya ce daliban da hukumar bayar da katin shaidar dan kasa ta bawa lambar tantance wa (NIN) ne kadai za su iya yin
An tara miliyoyin kudi domin tura Yaran Kano karatu a waje inda mu ka ji cewa Kwankwasiyya Foundation ta samu fiye da miliyan 80 bayan wani kukan kura da aka yi.
Jami'ar ce ta fara umartar daliban da ta kora da su aike da rubutaccen korafi a kan korar da aka yi musu idan suna da shi. A ranar Alhamis ne jami'ar ta bayyana cewa ta dawo da wasu daga cikin daliban da ta kora bisa kuskuren alka
Mun samu labari cewa Gwamnan Jihar Yobe zai kai mutane karatu zuwa waje. Mutum 700 za a dauka zuwa Turkiyya da kasar Sin inda za su yi karatun Digiri da Digir-gir da Digir-digir.
Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da UNICEF a fitar domin tuna wa da ranar da Majalisar Dinkin Duniya ta ware domin domin yaran nahiyar Afrika. A sanarwar da Peter Hawkins, wakilin UNICEF a Najeriya, ya fitar ta bayyana cewa
Malaman Makaranta
Samu kari