Labaran Soyayya
Mawaki, Daniel Anidugbe wanda aka fi sani da Kizz Daniel ya bayyana yadda ya fara kiran mahaifinsa a ranar da ya rasa budurcinsa lokacin yana da shekaru 21, The
Wasu iyaye sun saka dansu a gaba saboda kin kawo budurwarsa gida taga iyayensa. Sun ga ya fara zama tuzuru, don haka watakila za ayi masa auren dole a gida.
Wata budurwa ta cire kunya da tsoro ta fuskanci saurayi da soyayyarta, ta kuma yi nasarar karbe zuciyarsa domin ya aure ta. Sun fara haduwa da saurayin ne.
Wata baturiya yar shekara 60 ta bayyana dan Najeriya, Peter, dan shekaru 22 a matsayin masoyin da bata taba haduwa da mai son ta irinsa ba tun lokacin da ta fa.
Wasu maza biyu sun zama ababen kwatance bayan irin yadda su ka nuna kyakkyawar alakar da ke tsakaninsu wacce ba a samu a wurin maza sai dai dai saboda fahimta.
Sarauniya Silekunola Naomi Ogunwasi, matar Ooni na Ife, ta balle igiyoyin aurensu da basaraken mai daraja ta daya. Da kanta ta tabbatar da aukuwar lamarin.
Wani Habib Suleiman mazaunin Unguwar Rogo a karamar hukumar Jos North a Plateau ya ce yana son ya auri budurwarsa, Fatima Danjuma duk da cewa ta caka masa wuka.
A labarin da muke samu, Sarkin Kano zai angwance da wata tsohuwar zumansa da suka kwana biyu suna soyayya. An bayyana cewa ana ci gaba da shirin bikin a yanzu.
Wata budurwa ta fusata yayinda saurayin da suka kwashe shekaru suna soyayya ya watsa mata kasa a ido. A wani faifan bidiyon Youtube da Foreverdope Records.
Labaran Soyayya
Samu kari