Labaran Soyayya
Jama'a a soshiyal midiya sun taya wata kyakyawar budurwa mai aski murna bayan tayi wuff da daya daga cikin kwastomominta. Sun kulla soyaya ne bayan ta mai aski.
Jama'a, yan uwa da makwabtan wani mutumin kasar Rwanda sun sha mamaki kan yadda magidancin wanda ya kasance kurma ya shawo kan wasu mata biyu suka aure shi.
Mazauna yankin Dwakoro a ƙaramar hukumar Suleja ta jihar Neja sun shiga yanayin damuwa bayan daina ganin wata mata, Chiamaka Gregory, daga zuwa rakon saurayi.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayanganin hotunan hira da ya gudana tsakanin amarya da kawayenta su sama da 100. Ta tilasta masu biyan N5k na bikinta.
Ashe ‘Dan China Ya Yaudari Ummita ne a Kan Batun Shiga Addinin Musulunci. Kawar Marigayiyar tace Ummukulsum Sani tayi ta kokarin ta rabu da wanda ya kashe ta.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatinsa za ta tabbatar da ganin doka ta yi aiki kan dan kasar China da ake zargi da kisan yar jihar Ummita.
Labarin kashe Ummita da saurayinta dan China yayi ya firgita wata matashiyar budurwa wacce itama tana da saurayi dan kasar waje, a yanzu haka ta rasa sukuni.
Misbahu Yahaya, dan gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya angwance da kyakkyawaar amaryarsa mai suna Amina (Ameera) Babayo, a karshen makon jiya.
Wasu samari matasa guda biyu sun kaure da faɗa kan wata budurwa guda ɗaya mai suna Aisha a jihar Nasarawa, lamarin ya yi muni kan ɗaya inda ya rasa hannunsa.
Labaran Soyayya
Samu kari