Labarin Sojojin Najeriya
Gwamnan Katsina Aminu Masari ya ce dole sai kowa ya taka rawar gani kan rashin tsaro. Ya ce watakila APC ta wargaje a 2023 saboda matsalar rashin tsaro a kasar.
Janar Tukur Buratai ya musanya zargin karbar N250m daga gwamnatin Katsina. Shugaban Sojoji Buratai ya na yi barazanar neman diyyar Biliyan 10 kan wannan kage.
Har yanzu ba a san dalilin faduwar jirgin ba, amma dai wani jirgin mai saukar ungulu mallakar rundunar sojin kasar Hollan ya isa wurin domin neman na'urar adana
Rundunar sojojin sama ta bayyana cewar za ta mika lamarin mutuwar matukiyar jirgin yakinta, Tolulope Arotile ga yan sanda kasancewar abun ya shafi farar hula.
Sojojin Najeriya sun samu nasara a hare-haren da su kai a Benuwai. Rundunar Operations SAFE HAVEN da WHIRL STROKE ne su ka ga bayan ‘Yan bindigan da ke Logo.
Rundunar sojin saman Najeriya ta sanar da labarin mutuwar matukiyar jirgin yakinta mace ta farko, Tolulope Arotile, sakamakon hatsarin mota a jihar Kaduna.
Mun ji cewa wasu ‘Yan fashi sun aikowa bankuna takardar kawo hari a garin Ebonyi. Wannan karfin hali na ‘Yan fashi ya sa jami’an tsaro sun fara shiryawa harin.
Wasu ‘Yan Boko Haram sun samu ‘yanci, sun yi rantsuwar ban kwana da ta’addanci. A jiya kuma mun ji cewa Boko Haram sun sace Shugaban 'yan sa-kai a jihar Borno.
Kungiyar BALDF ta mazauna karamar hukumar Batsari ta ce Sojoji ba su kashe ‘Yan bindigan Katsina ba bayan sojojin sun ce sun hallaka ‘yan bindiga 46 a Batsari.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari