Labaran Duniya
Arewacin Najeriya dai shi ke da kashi 78 bisa dari na yawan jama'a, amma kashi 17% kawai yake bayarwa ga arzikin kasar nan. Wannan yasa arewar ta dogara kacokan da abin da gwamnatin Tarayya ke bayar wa, kuma jihohi da yawa da kudi
Ya jinjiinawa kungiyar masu binciken da farfesa Olifunmilayo Adebambo ya jagoranta, saboda aikin da sukayi na tsawo shekaru 24 ba tare da gajiyawa ba. Shugaban ya jinjiinawa kungiyar Bill and Melinda Gates Foundation, masu ruwa da
Kamar yadda shafin jaridar Vanguard ya ruwaito mun samu rahoton cewa, daya daga dattawan jihar Kano, Alhaji Tanko Yakasai, ya bayyana yadda Inyamurai ke ci gaba da dabbaka da'awa ta akidar Yarbawa kan sauya fasalin kasar nan.
Kungiyar kiristoci ta kasa CAN, ta zargi shugaban kasa Muhammadu Buhari da nuna bambancin addini. Kungiyar tace jiga jigan mukamai da ya bada kwanan nan babu Kirista ko Dan kudu mutum daya a ciki, don haka yana so ya...
A bayan da ya kayar da Goodluck Jonathan, a 2015, shugaba Muhammadu Buhari ya fuskanci masu tada qayar baya a yankin Neja Delta mai arzikin ma fetur, inda suka sha alwashin baza su bari kasar nan ta mori mai ba daga yankin...
"Mulhidanci ba addini bane, rashin addini ne kwata kwata. Idan ina tataunawa da masu addini, nakan fahimce su tare da mutunta musu abin bauta saboda nima na taba zama irin su, toh nasan yanda zasu ji Idan na aibata musu shi..."
Laura Beaufils, mataimakiyar jakadan kasar Ingila a Najeriya, ce ta bayyana hakan yau a Legas yayin amsa tambayoyi daga manema labarai. Laura ta jaddada niyyar kasar Ingila ta kasha Yuro miliyan #47.4m domin karfafa dimokradiyya a
Da sanadin jaridar Premium Times mun samu rahoton cewa, fadar shugaban kasa cikin fushi da bayyana bacin rai ta mayar da martani kan wani babban banki na kasar Birtaniya, HSBC, da yayi hasashen rashin samun nasarar shugaba Buhari.
Wani kamfanin dillancin labarai na yankin gabas ta tsakiya ya bayyana cewar duk da wadanda ake tuhuma din sun musanta aikata laifukan da ake zarginsu da yi, wata majiyar kotu ta tabbatar masu da cewar yanzu haka an kama mutane uku
Labaran Duniya
Samu kari