Labaran Duniya
Wani mutumi ya dauko cutar Coronavirus bayan yaje yayi lalata da budurwarsa a kasar Italy, yanzu haka dai an tsare shi tare da budurwar tashi a kasar Birtaniya.
Ma’aikatar lafiya ta jahar Katsina ta samu wani mutum na farko da ake zargin yana dauke da cutar coronavirus, sakataren din-din-din na ma’aikatar ya bayyana.
Matar da mijinta ya sake ta sai ta tsaya tayi zaman jira na akalla watanni uku, haka ma wacce mijinta ya mutu sai tayi zaman takaba na tsawon watanni hudu...
Bayan yaje kasar Portugal domin duba mahaifiyarsa, Maria Dolores Aveiro, wacce ta dauki tsawon lokaci babu lafiya, dan wasan mai shekaru 35 ya cigaba da zama...
Majalisar dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya da ta duba yiwuwar haramta wa baki daga kasashen da ke da yawan wadanda suka cutar coronavirus shigowa kasar.
Kamar yadda ake ciki a yanzu cutar Coronavirus na ci gaba da yaduwa a fadin duniya, inda a yanzu haka aka samu mutum na uku da ke dauke da cutar a jahar Lagas.
Rahotanni sun kawo cewa gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce ta aminta da irin tarin matakan da ta dauka don hana yaduwar annobar cutar coronavirus a fadin kasar.
Rahotanni sun kawo cewa ana shirin rufe wuraren wanka na jama’a wanda aka fi sani da Hammams da masallatai domin rage yaduwar cutar Coronavirus a kasar Moroko.
Dan gidan Bolsonaro, Eduardo shine ya sanar da Fox News yace yanzu haka suna cigaba da gabatar da gwaji a jikin shi domin nemo hanyar da za a bullowa lamarin...
Labaran Duniya
Samu kari